Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

GDPn Kasar Sin Ya Karu Da 8.1% Zuwa Yuan Tiriliyan 114 A Shekarar 2021

by
4 months ago
in DAGA BIRNIN SIN
1 min read
GDPn Kasar Sin Ya Karu Da 8.1% Zuwa Yuan Tiriliyan 114 A Shekarar 2021
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga CRI Hausa,

 

Hukumar kididdiga ta kasar Sin ta sanar Litinin din cewa, Jimillar GDPn kasar ya zarce Yuan triliyan 110 kwatankwacin dalar Amurka tiriliyan 17.3, yayin da aka samu karuwar kashi 8.1 cikin 100 zuwa yuan tiriliyan 114.367, kwatankwacin US dala tiriliyan 17.6 a cikin shekarar 2021.

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

Alkaluma sun nuna cewa, yawan karuwar da masana’antun kasar suka samu, wani muhimmin ma’aunin tattalin arziki, ya karu da kashi 9.6 bisa dari a shekarar 2021. Yayin da adadin kadarorin kasar ya karu da kashi 4.9 a shekarar 2021.

Shi ma jarin kaddarori na kasar ya karu da kashi 4.9 bisa dari a shekarar 2021. Haka ma yadda ake zuba jari a fannin raya kadarori, ya karu da kashi 4.4 cikin dari a bara idan aka kwatanta da shekarar da ta gabata.

Rahoton hukumar kididdigar kasar ta Sin ya nuna cewa, yawan marasa aikin yi a biranen kasar, ya kai kashi 5.1 bisa dari, kasa da kashi 0.5 cikin dari idan aka kwatanta da na shekarar da ta gabata. (Ibrahim Yaya)

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Xi Ya Jaddada Muhimmancin Samar Da Ci Gaban Bai Daya Da Hadin Gwiwar Cimma Moriyar Juna

Next Post

Sinawa Da Dalibai Dake Kasashen Waje Sun Karyata Jita-jita Kan Xinjiang

Labarai Masu Nasaba

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

Wang Wenbin: Fatanmu Shi Ne Amurka Ta Aiwatar Da Abubuwan Da Ta Alkawarta

by CMG Hausa
10 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta

by CMG Hausa
10 hours ago
0

...

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Da Su Kara Hada Hannu Wajen Daidaita Kasuwar Abinci Ta Duniya

by CMG Hausa
11 hours ago
0

...

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

MOC: Dalilan Da Ke Jawo Jarin Waje A Kasar Sin Ba Su Canja Ba

by CMG Hausa
13 hours ago
0

...

Next Post
Sinawa Da Dalibai Dake Kasashen Waje Sun Karyata Jita-jita Kan Xinjiang

Sinawa Da Dalibai Dake Kasashen Waje Sun Karyata Jita-jita Kan Xinjiang

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: