Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gidan Rediyon Katsina Zai Fara Shirin Taimakon Kungiyoyi

by Tayo Adelaja
September 27, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar, Katsina

Hukumar gudanarwar gidan rediyon Jihar Katsina ta bayyana shirinta na taimaka wa duk wata hukuma ko kungiya domin fadakar da al’umma a kan ayyukanta. Shugaban gidan rediyon Alhaji Sani Bala Kabomo, ya bayyana haka a lokacin da ya amshi bakunci jama’ar hukumar kula da lafiya daga tushe kwanan nan a ofishinsa.

samndaads

Alhaji Sani Bala Kabomo da ya samu wakilcin daraktan shirye-shirye na gidan rediyon Kabir Abdullahi Abasaya ya ce, gidan rediyon na gudanar da shirye-shiryen kiwon lafiya da ke da nufin fadakar da kan al’umma a kan harkokin kiwon lafiya.

Sai dai shugaban gidan rediyon ya ce, cikakken gangamin fadakarwa ta hanyar kafafen yada labarai da sauran hukumomin da suka kamata, ita ce hanya mafi sauki ta shawo kan harkokin kiwon lafiya da suka shafi kananan yara.

Dakata Shema’u ta bayyana gidan rediyon a kan ci gaba da wayar da kan al’umma a kan harkokin kiwon lafiya ta hanyar tallace-tallace, bugo waya da sauraronsu domin fadakar da al’umma.

Haka nan ta ce, gwamnati ta yi kokari sosai game da kulawa da kafafen yada labaru tun ba yau ba dukkanin kafafen yada labaran da ke jihar suna amfana da shirin gwamnati hatta ma kafafen yada labarai na kasashen duniya da na cikin gida ba kamar wannan lokacin a wannan gwamnatin ta Gwamna Aminu Bello Masari gwamnatin Jihar Katsina ta samu jangwarzon shugaba kuma haziki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Alhazan Jihar Bauchi Sun Fara Dawowa

Next Post

Tare Hanya A Karbi Kudin Haraji Haramun Ne –Babban Sufetan ’Yan Sanda

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post

Tare Hanya A Karbi Kudin Haraji Haramun Ne –Babban Sufetan ’Yan Sanda

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version