Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gobara Ta Babbake Makarantar Firamare a Birnin Kebbi

by Tayo Adelaja
October 15, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Faruk, Birnin Kebbi

Rahotanin da garin Birnin-kebbi na bayyana  cewa an samu tashin wata gobara da ta rushe  makarantar firamare da ke ungwar Gudi a jiya a cikin tsohon garin Birnin-kebbi.

samndaads

Wutar dai ta tashi ne da misalin ƙarfe 9:35 na daren Asabar, inda dai har zuwa lokacin da wakilinmu ya haɗa wannan rahoton ba a san musababin tashin wutar ba.

Kamar yadda rahotanni daga unguwar ta Gudi ke nuna cewa, wannan tashin wutar ne karo na biyu a wannan makarantar ta Gudi.

Domin jin ɓangaren hukumar bayar da agajin  gaggawa ta jihar kebbi, wakilinmu ya samu zantawa da Shugaban hukumar ta SEMA, Alhaji Sani Dododo inda ya tabbatar da aukuwar lamarin ya kuma ci gaba da cewa; “na kira daraktan ‘yan kwana-kwana, Alhaji Bello Zagga inda a nan take jami’an hukumar suka iso makarantar domin bada nasu  gudummawa ta hanyar kashe wutar.

“Za mu binciki musabbabin tashin ita wutar a wannan makarantar ta unguwar Hudu dake cikin tsohon garin Birnin-kebbi”.  Inji shi

Ya ƙara da cewa, ba a samu asarar rai ko guda a wannan gobara ba.

Wutar dai ta lashe layin azuzuwa guda ɗaya da ofishin baturen makarantar sai kuma azuzuwa guda biyu duk wutar ta cinye su.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsohon Gwamna Ya Ja Kunnen Ibo: Kada Ku Bari Sojoji Su Yiwa ’Ya’yanku Rigakafi

Next Post

Tilastawa Musulmi Tsarin Iyali Tamkar Sa Shi Yin Saɓo Ne – Hon. Kazaure

RelatedPosts

Billiri

An Sassauta Dokar Hana Zirga-zirga A Billiri

by Muhammad
1 hour ago
0

Daga Khalid Idris Doya,   Gwamnatin jihar Gombe ta sassauta...

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

Majalisa Ta Tabbatar Da Bawa A Matsayin Sabon Shugaban EFCC

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Majalisar dattijan Nijeriya a yau Laraba ta tabbatar da nadin...

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

Harin Boko Haram: Gwamnatin Borno Ta Tabbatar Da Mutuwar Mutum 10

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim Gwamnan Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum ya...

Next Post

Tilastawa Musulmi Tsarin Iyali Tamkar Sa Shi Yin Saɓo Ne – Hon. Kazaure

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version