Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gobara Ta Cinye Rayukan Dalibai 9 A Kasar Uganda

by
4 years ago
in MANYAN LABARAI
1 min read
Gobara Ta Lashe Dukiyar Da Ta Kai Miliyan 20 A Kasuwar Funtua
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Rundunar ‘yan sanda kasar Uganda ta tabbatar da afkuwar wata gobara da ta yi sanadiyyar mutuwar wasu yara ‘yan makaranta su tara, gobarar ta tashi ne a dakin kwanan daliban a wata makaranta da ke kudu masu yammacin kasar ta Uganda, a yau Litinin.

ADVERTISEMENT

An kama wasu dalibai da ake zargin sune suka kona wutar, daliban wadanda ba a dade da korar su ba daga makarantar, sune ake zargin sun cinna wutar saboda jin zafin abinda aka musu, ana yawan samun aikata laifukka a makarantun sakandiren yankin kasar.

Duk da har yanzu hukumar ‘yan sandan yankin ta ce, tana kan gudanar da bincika don tabbatar da gaskiyar abinda ya kawo wutar, akwai rahotannin da suke cewa adadin wadanda suka rasa rayukansu ya kai dalibai 20, sabannin tara da ake ta fada.

Labarai Masu Nasaba

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Za Mu Taso Keyar Diezani Daga Ingila –EFCC

Next Post

EFCC Na Shirye-shiryen Taso Keyar Diezani Zuwa Gida Nijeriya

Labarai Masu Nasaba

Patricia Etteh: EFCC Ta Cafke Tsohuwar Shugabar Majalisa Kan Badakalar Kudade

Etteh: EFCC Ta Saki Tsohowar Kakakin Majalisar Wakilan Nijeriya

by
2 days ago
0

...

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

Babban Taron LEADERSHIP: Amfani Da ‘Mashahuran Hikimomi’ Zai Warware Matsalolin Nijeriya, In JI Manyan Baki

by Bello Hamza
3 days ago
0

...

Sanatoci

Batancin Addini: “A kafa Dokar Kiyaye Martabar Annabawa A Nijeriya”

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

Birtaniya Ta Kwato Dala Miliyan 23 Da Ake Zargin Marigayi Abacha Ya Sha Kwana Da Su

by Leadership Hausa
2 weeks ago
0

...

Next Post

EFCC Na Shirye-shiryen Taso Keyar Diezani Zuwa Gida Nijeriya

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: