Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home MANYAN LABARAI

Gobara Ta Lakume Rayukan Mutum Hudu A Kano

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in MANYAN LABARAI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano

Wata gobara da ta tashi a Unguwar Tudun Murtala da ke Karamar Hukumar Nasarawa a Jihar Kano, ta yi sandiyyar mutuwar mutane hudu tare da jikkata wani jami’in kwana-kwana. Lamarin dai ya faru ne da misalin karfe goma na ranar Talatar da ta gabata, inda gobarar ta shafe sama da awa biyu tana ci.

samndaads

Wasu makusantan gidan da gobarar da ta tashi sun bayyana wa LEAERSHIP A YAU cewar, suna zaune suka hangi hayaki na tashi, hakan yasa suka fahimci gobara ce ke ci a wannan gidan, saboda haka suka garzaya domin bayar da gudunmawa.

An ga jama’a sun yi ta amfani da ruwa da kuma kasa don kashe wutar amma idan aka watsa ruwa sai aga kamar kara tunzura wutar aka yi saboda haka aka koma amfani da kasa, bayyanai sun nuna cewa jami’an kashe gobara sun iso wurin tare da ci gaba da kokarin kashe wutar wanda suka dauki lokacin mai tsawo kafin shawo kan gobarar. Kazalika, an kokarin ceto wata karamar yarinya a gobarar wadda daga bisani aka garzaya da ita asibiti saboda yadda wutar ta yi mata illa.

Haka kuma Mustapha Lurwan ya ce akwai zargin ana sayar da man fetur da kuma man inji a cikin wannan gida, saboda haka suke amfani da wannan dama na ja hankalin jama’a cewar doka ba ta bada damar mutum ya ajiye fetur a gida ba, musamman ganin irin hadarin da ke tattare da hakan a cikin gidajen da mata da kuma yara ke kwana a cikinsa, wanda kuma wannan shi ne makusudin tashin wannan gobara.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

MUKALAR ASABAR: Biyafara Me Ya Yi Zafi? (2)

Next Post

Wanzar Da Zaman Lafiya: Shugaban Ohaneze Ya Ziyarci Sakkwato

RelatedPosts

Bude Makarantu

Korona: Ba Ja Baya Ga Bude Makarantu – Gwamnatin Bauchi

by Muhammad
4 days ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Ma’aikatar Ilimi ta Jihar Bauchi ta...

Harshen Hausa

Taron ‘Waiwaye Adon Tafiya’: Masana Sun Damu Bisa Nakasta Harshen Hausa

by Muhammad
5 days ago
0

Akwai Damuwa Kan Yadda Zamani Ke Tafiya Da Al’adun Bahaushe...

'Yan Kwaya

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Yadda Aka Tono ’Yan Kwaya A ’Yan Takara

by Muhammad
6 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Shugaban hukumar zabe mai zaman kanta...

Next Post

Wanzar Da Zaman Lafiya: Shugaban Ohaneze Ya Ziyarci Sakkwato

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version