Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gobara Ta Lakume Shaguna 62 Da Gidaje A Kasuwar Legas

by Khalid Idris Doya
January 19, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Gobara 
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Akalla shaguna 62 da gine-ginen jama’a ne a karshen mako suka kone kurmus sakamakon barkewar Gobara a kasuwar Ijesha da ke Oshadi a jihar Legas.
Wutar Gobarar an ce ta fara tashi ne da karshe biyar na yammaci har zuwa 8:50 tana ci gaba da falfaluwa, lamarin da ya shafi shaguna 62 da gidaje sama da 28.
A cewar Ko’odinetan shiyyar kudu maso yamma na hukumar samar da agajin gaggawa (SEMA), Mista Ibrahim Farinloye, ya shaida cewar, “Wutar ana tsammanin ya tashi ne daga wani daki, inda ya fantsama zuwa zuwa shago a yayin da abun dafa abinci da gas ke kunne, lamarin da ya kai ga barkewar wutar falfal.”
Ya kuma ce, an samu nasarar kashe gobarar bayan daukan awanni, kana ba a yi asarar rayuka ko jikkatan jama’a sakamkon wannan lamarin ba, sai dai ya ce an yi asarar miliyoyin naira na dukiya da kaddara.
Jami’in ya shaida cewar jinkirin kashe wutar ya samu asali ne sakamakon rashin ruwa a kusa da inda lamarin ya faru, yana mai cewa sai da aka je wuri mai nisa ake samun ruwan da aka kashe wutar da shi.
Ya ce, za su duba irin asarar da aka yi domin ganin hanyoyin da gwamnati za ta bi wajen taimakawa ga wadanda lamarin ya shafa domin rage musu radadi.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Ja Hankalin Sababbin Zababbun Ciyamomin Jihar Kano

Next Post

Zaman Lafiya: Mahaddatan Karamar Hukumar Gaya Sun Gudanar Da Sauka 313

RelatedPosts

APC

APC Ta Lashe Zaben Cike Gurbin Dan Majalisa A Jigawa 

by Khalid Idris Doya
12 hours ago
0

Daga Munkaila Abdullah, Hukumar zabe ta INEC ta bayyana Jam'iyya...

Masar

Ilimi: Jakadan Kasar Masar a Nijeriya Ya Yi Alkawarin Hada Hannu Da Gwamnatin Kano

by Khalid Idris Doya
12 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Jakadan Kasar Egypt a Nijeriya ya...

Suleja

Mun Gamsu Da Ayyukan Dan Majalisar Wakilai Na Suleja – Inijinya Kabiru

by Khalid Idris Doya
12 hours ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, An bayyana cewar irin rawar da...

Next Post
Zaman Lafiya

Zaman Lafiya: Mahaddatan Karamar Hukumar Gaya Sun Gudanar Da Sauka 313

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version