Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Gobe Za A Fara Sayar Da Tikitin Kallon Wasan Kwallon Kafa Na Duniya

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Hukumar kwallon kafa ta duniya, FIFA ta tsayar da ranar Alhamis domin fara sayar da tikitin kallon wasannin gasar cin kofin duniya da za a yi a Rasha a 2018.

Kafar sadarwa BBC Hausa ta nakalto cewar tuni hukumar FIFA ta ce masu sha’awar kallon gasar za su iya neman tikitin a shafinta na Intanet wanda ta shirya sayar wa mataki biyu.

Za kuma ta sayar da shi ne mafi Karancin kudi fam 79 a wasannin zagaye na biyu zuwa fam 829 kuDin wasan Karshe da za a yi a Moscow.

FIFA za ta fara sayar da tikiti a matakin farko tsakanin 16 zuwa 28 ga watan Nuwamba, sannan ta sayar a karo na biyu tsakanin 18 ga watan Afirilu zuwa 15 ga watan Yulin 2018.

Za a fara gasar cin kofin duniya a ranar 14 ga watan Yuni, inda Rasha mai masukin baKi za ta buga wasanta a filin Luzhniki da ke Moscow.

SendShareTweetShare
Previous Post

Amurka Za Ta Dandana Kudarta —Koriya Ta Arewa

Next Post

Ina Son Karawa Da Anthony Joshua –David Haye

RelatedPosts

Ina Son Haaland Ya Fi Kowanne Dan Wasa Karbar Albashi A Duniya – Raiola

Ina Son Haaland Ya Fi Kowanne Dan Wasa Karbar Albashi A Duniya – Raiola

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Wakilin dan wasa Erling Braut Haaland,...

Zidane Ya Bai Wa Messi Sahawara

Zidane Ya Bai Wa Messi Sahawara

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Mai horar da ‘yan wasan kungiyar...

Ko Messi Ya Kafa Mummunan Tarihi A El-Classico?

Ko Messi Ya Kafa Mummunan Tarihi A El-Classico?

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Da alama dai shahararren dan wasan...

Next Post

Ina Son Karawa Da Anthony Joshua –David Haye

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version