Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home WASANNI

Guardiola Yafi Kowanne Mai Koyarwa A Duniya — Antonio Conte

by Tayo Adelaja
October 1, 2017
in WASANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mai koyar da kungiyar kwallon kafa ta Chelsea, Antonio Conte ya bayyana cewa kociyan Manchester city, pep guardiola yafi kowanne mai koyarwa iya koyarwa.

Chelsea da Manchester city dai zasu fafata wasa a yau a wasan sati na 7 na gasar firimiya bayanda kowacce kungiya tafara gasar da kafar dama a cikinsu duk da cewa Manchester city tana gaban Chelsea da maki uku wadda Chelsea a yanzu itace a matsayi na uku yayinda city take mataki na daya.

Antonio conte ne yalashe gasar firimiya wadda ta gabata duk da cewa Guardiola yana rike da Manchester city, sai dai conte ya bayyana cewa zaman guardiola a kasar ingila yana kara sawa y adage don ganin yana samun nasara.

Conte yace yana ganin girman Guardiola sosai saboda babban koci ne wanda babu kamarsa, kuma yana son ganin kallon wasan kungiyar da giardiola yake koyarwa domin yana karuwa da salon buga wasansa.

Yakara da cewa kowa yasan duk kungiyar da guardiola yake koyarwa tana kokarin ganin tana mallakar kwallo sama da kowa kuma sannan suna kirkirar damar cin kwallo sama da kowa.

Conte yace kowa yasan Manchester city ta kara girma kuma salon buga wasansu ya canja tun lokacin da guardiola yafara aiki a kungiyar.

A kakar wasan data gabata dai Chelsea ce kungiya daya tilo data doke Manchester city gida da waje a gasar firimiya.

SendShareTweetShare
Previous Post

Real Madrid Za Ta Siyar Da Bale Don Siyan Dybala

Next Post

Wasu ’Yan Wasa Ne Su Ka Saka A Ka Kori Anceloti

RelatedPosts

Yau Za’a Buga Wasan Hamayya Na El-Classico

Yau Za’a Buga Wasan Hamayya Na El-Classico

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada A yau Asabar, kungiyar kwallon kafa...

Ina Fatan Samun Nasara A Kan Tottenham A Gobe – Solkjaer

by Sulaiman Ibrahim
23 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Kociyan kungiyar kwallon kafa ta Manchester...

An Dakatar Da Neymar Daga Buga Wasanni Biyu

An Dakatar Da Neymar Daga Buga Wasanni Biyu

by Sulaiman Ibrahim
24 hours ago
0

Daga Abba Ibrahim Wada Hukumar kula da gasar rukuni-rukuni ta...

Next Post

Wasu ’Yan Wasa Ne Su Ka Saka A Ka Kori Anceloti

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version