Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Guterres Ya Bukaci Karfafa Rundunar G5 Sahel

by
3 years ago
in KASASHEN WAJE, Nahiyar Afirka
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres ya bukaci tallafawa asusun yaki da ta’addanci a kasashen yankin Sahel yana mai cewa babu yadda za a yi yakin ya yi nasara har sai an hada hannu ta kowacce fuska.

A wata zantawarsa da sashen labarai na RFI yayin ziyarar da yanzu haka ya ke a kasar Congo, Antonio Gutteress ya bukaci hada hannu don tallafawa rundunar G5 Sahel da ke yaki da ta’addanci a kasashen yankin 5.

A cewar Guteress kawo yanzu babu alamun nasara a yakin da ta’addanci cikin kasashen 5 wanda ya zama wajibi a mike tsaye don kara karfafa rundunar ta kowacce fuska.

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Babban sakataren na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Gutterss ya kuma gwada misali da hare-haren baya-bayan nan kan dakarun Soji a kasar Burkina Faso, wadda ke matsayin guda cikin kasashen yankin 5 da suka kunshi, Chad, Mali da kuma Nijar baya ga Mauritania wadanda ke fama da hare-haren ta’addanci daga mayaka masu ikirarin jihadi da kuma ‘yan bindiga dadi.

ADVERTISEMENT

Karkashin jagorancin Faransa ne dai aka samar da runduna ta musamman mai dauke da dakaru dubu 5 don yaki da ta’addanci a kasashen na Sahel 5, sai dai Antonio Gutteress ya ce yanzu batun na bukatar tallafin sauran kasashen duniya don samun cikakkiyar nasara a yaki da ayyukan ta’addancin.

A cewar Gutteres akwai bukatar samun cikakken tallafin da rundunar ke bukata yayin babban taron kasashen yammacin Afrika da zai gudana a birnin Wagadugu, ta fuskar tallafin kudaden dama dakarun da za su dafa a yakin da ta’addanci.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Amurka Za Ta Janye Dakarunta Daga Afghanistan Cikin Kwana 135

Next Post

Kotu Ta Aike Da Sojin Burkina Faso Gidan Kaso Kan Juyin Mulkin 2015

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

Jami’an Tsaro Sun Yi Ruwan Tiyagas Kan Musulmai A Sahun Sallar Idi A Ethiopia

by Khalid Idris Doya
3 weeks ago
0

...

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

Mutum 8 Sun Mutu, 43 Sun Jikkata A Wani Mummunan Hatsarin Mota A Saudiyya

by
4 weeks ago
0

...

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

Jirgin Ruwan Yakin Rasha Ya Dulmiye Cikin Tekun Black Sea

by
1 month ago
0

...

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

Isra’ilawa Sun Zargi Falasdinawa Da Kai Farmaki Kan Kabarin Annabi Yusuf

by Muhammad Bashir
1 month ago
0

...

Next Post

Kotu Ta Aike Da Sojin Burkina Faso Gidan Kaso Kan Juyin Mulkin 2015

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: