Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwagwarmayar Kirkiro Jihar Katsina Ta Fara Ne Tun Shekara 1977

by Tayo Adelaja
September 26, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Sagir Abubakar, Katsina

Sanata Abba Ali ne ya tabbatar da haka a wani shirin gidan rediyon Katsina a matsayin wani bangare na bikin cika Katsina shekara talatin kafuwa.

samndaads

Sanata Abba Ali ya tunato cewa, gwagarmayar ta fito fili ne a lokacin da suka fito da tutoci da kwalaye dauke da sakonnin bukatar kirkiro Jihar Katsina a lokacin da tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ke shugaban kasa a mulkin soja kuma ya ziyarci lardin Katsina.

Ya ce, a matsayinsa na shugaban kwamitin kirkiro jihohi da kananan hukumomi na Majalisar Dattawa, shi ne sanata na farko da ya mika bukatar kirkiro jihohi a kasar nan.

Ciki har da samuwar jami’o’i biyar, kamfanin mulmula karafa, gina hanyoyi da sauransu.  Ya ce daga cikin matsalolin da ke addabar jihar nan sun hada da rashin samar da kudaden shiga ga gwamnati.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Yaro A Lafia

Next Post

Jami’an Tsaron Gidan Sanata Sun Lakada Wa Matar Aure Duka

RelatedPosts

'Ya’ya Mata

Hukumar Ilimin Bai Daya ‘UBEC’ Ta Gina Makarantar ‘Ya’ya Mata Zalla A Katsina

by Sulaiman Ibrahim
5 mins ago
0

Hukumar ilimi bai daya ta kasa ta gina wata makaranta...

Zaben Kananan Hukumomin Kano

Zaben Kananan Hukumomin Kano: Mun Gamsu Da Yadda Ya Gudana A Tofa – Idris Unguwa

by Sulaiman Ibrahim
10 mins ago
0

Kwamishinan ma'aikatar ayyuka na jahar Kano.Alhaji Idris Garba Unguwar Rimi...

Sheik Karibullah

Sheik Karibullah Ya Nada Alhaji Kabiru Sani Kwangila Khadimul Nabiyya A Taron Maulidin Gidansa

by Sulaiman Ibrahim
48 mins ago
0

A ranar Lahadi ne aka gudanar da Maulidin Manzon Allah...

Next Post

Jami’an Tsaron Gidan Sanata Sun Lakada Wa Matar Aure Duka

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version