Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamantin Jihar Osun Ta Amince Da Bai Wa Manoman Shinkafan Bashin Naira Miliyan 377

by
4 years ago
in KASUWANCI
1 min read
Gwamantin Jihar Osun Ta Amince Da Bai Wa Manoman Shinkafan Bashin Naira Miliyan 377
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Bayanin hakan yana kunshe ne a cikin sanarwar da kakakin gwamnan jihar Mista Sola Fasure, ya fitar a garin Osogbo a ranar Lahadin data gabata, inda ya ce, Gwamnan jihar Rauf Aregbesola, ya sanar da cewar bashin za ‘a samo shine daga bankin manoma.

A cewar Aregbesola, manoman dake a kananan hukumomin Ola-Oluwa, Egbedore da Ejigbo, sune zasu amfana da bashin wanda kuma yake a karkashin shirin noma da ake kira (Anchor Borrowers) na babban bankin kasa CBN.

Gwamnan ya ci gaba da cewa, Majalisar Zartarwa ta jihar ta amince a karbo bashin kamar yadda ma’aikatar aikin noma da samar da abinci ta jihar ta bukata.

Labarai Masu Nasaba

Kimanin Masarar Naira Biliyan 30 Aka Yi Asara Sakamakon Matsalar Tsaro A 2020 – Manoma

Gwamnati Ta Zargi ‘Yan Nijeriya Mazauna Waje Da Taimaka Wa Nakasa Attalin Arziki

Gwamna  Aregbesola a karshe ya ce, majalisar Zartarwar jihar ta kuma amince da naira biliyan biyu don sake sabuntawa da kuma gyara Kwalejojin fasaha na jihar guda tara, inda ya ce kwalejojin sune na garin Osogbo, Gbongan, Ijebu Jesa, Otan Ayegbaju, Osu, Iwo, Inisa, Ara da kuma na Ile-Ife, kuma kamfanin  Skill G Nigeria Limited ne zai yi kwangilar aikin.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Majalisar Dinkin Duniya Ta Mika Wa Jihar Adamawa Kayayakin Ginin Babban Kotu

Next Post

‘Yan sanda sun kama’ yan Boko Haram Takwas da suka sace ‘yan mata 276 na Chibok,’

Labarai Masu Nasaba

Manoma

Kimanin Masarar Naira Biliyan 30 Aka Yi Asara Sakamakon Matsalar Tsaro A 2020 – Manoma

by
10 months ago
0

...

Gwamnati

Gwamnati Ta Zargi ‘Yan Nijeriya Mazauna Waje Da Taimaka Wa Nakasa Attalin Arziki

by
10 months ago
0

...

Bankuna

Kasuwanci Na Raguwa Ne A Nijeriya Sakamakon Matsalar Tsaro – CBN

by
10 months ago
0

...

Bankin Duniya

Abubuwa 10 Da Babban Rahoton Bankin Duniya Ya Bayyana Game Da Nijeriya  

by
10 months ago
0

...

Next Post
‘Yan sanda sun kama’ yan Boko Haram Takwas da suka sace ‘yan mata 276 na Chibok,’

'Yan sanda sun kama' yan Boko Haram Takwas da suka sace 'yan mata 276 na Chibok,'

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

%d bloggers like this: