Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamna Al-Makura Ya Jinjina Wa Tsohon Sarkin Garaku

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu T.M.lawal lafia

Gwamnan Jihar Nasarawa Alhaji Umar Tanko Al-makura ya jinjina wa tsohon sarkin Garaku marigayi Mister Sylbster Ohoh Ayih wanda aka fi sani da suna Abaga Toni. Gwamnan ya yi jinjinar ne a wajen Taron jana’izar tsohon sarkin wanda ya gudona cikin makon nan a Garin Garaku da ke karamar hukumar Kokona ta Jihar Nasarawa.

samndaads

Gwamna Al-makura ya bayyana Sarki Mister Sylbster Ohoh Ayih a matsayin gwarzon da ya kawo cigaba a masarautasa da ma yankin baki daya. Ya ce; “Mister Sylbster Ohoh Ayih abin tunawa ne a kowane lokaci kuma tarihi ba zai manta da shi ba a wannan jihar”.

Ya kara da cewa, wannan rashin ba al’ummar yankin Kokona kadai ya shafa ba ya shafi dukkanin al’ummar jihar da ma kasa baki daya musamman ma idon aka yi la’akari irin gwarzantakar marigayin a halin rayuwarsa.

Kazalika, ya ce sarkin ba shi da wani buri da ya wuce kullum ya ga al’umma suna zaman tare da samar da cigaba, sannan ya yi kira ga al’ummar masarautar da cewa idon sun tashi yin zaben sabon sarkin da zai gaji marigayi Mister Sylbster Ohoh Ayih su yi adalci su bai wa wanda ya cancanta kuma zabin al’umma.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gandujiyya: Butulci Ko Halacci?

Next Post

Ba Zan Taimaka Wa Ma’aikatan Bogi A Karamar Hukumar Kalgo Ba — Namashi Diggi

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
7 mins ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
7 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Muhammad
7 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post

Ba Zan Taimaka Wa Ma’aikatan Bogi A Karamar Hukumar Kalgo Ba — Namashi Diggi

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version