Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamna Al-Makura Ya Kai Ziyarar Gani Da Ido Cibiyar Koyar Da Sana’a

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu T.M Lawal Lafia

A ranar Larabar da ta gabata ne Gwamnan Jihar Nasarawa Ahaji Umaru Tanko Al-makura ya ziyarci cibiyar koyar sana’a wadda uwargidon gwamnan Hajiya Salamatu Al-makura ke ginawa a kan titin Shandon da ke cikin garin Lafia.

samndaads

Wannan cibiyar mai suna ‘Mac Cef’ , tana koyar da ‘ya’yan talakawa marasa galihu sana’o’in hannu kama daga saka zuwa gyaran gashi na mata da na maza da gyaran wayar hannu  da walda da rini da dinki da kuma ilimin sarrafa kwamfuta da dai sauransu.

Ita idai wannan cibiyar kimanin shekaru shida kenan da samuwarta, kuma ta ya yaye dalibai da dama, sannan a tsarin cibiyar duk wanda ya kammala karbar horo akan tallafa wa mutum da wasu ‘yan kayayyaki saboda ya je ya bude tasa sana’ar don iya dogaro da kai.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Me Ya Sa Real Madrid Ba Ta Iya Cin Wasanninta?

Next Post

Ya Kamata A Hada Jami’an Tsaro Da ‘Yan Sintiri Don Gudanar Da Aiki — Hakimin Addamari

RelatedPosts

Gina Hanyar Ruwa: Babu Kudin Kowa A Cikin Wannan Babban Aiki, Inji Mai Turaka

Gina Hanyar Ruwa: Babu Kudin Kowa A Cikin Wannan Babban Aiki, Inji Mai Turaka

by Daurawa Daurawa
5 hours ago
0

Mai taimakawa gwamna Masari akan wayar da kan jama’a akan...

’Yan Sandan Kano Sun Cafke Mace Mai Garkuwa Da Mutane

’Yan Sandan Kano Sun Cafke Mace Mai Garkuwa Da Mutane

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Rundunar ‘yan sandan Jihar Kano ta shaida cewar wata mace...

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
4 days ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Next Post

Ya Kamata A Hada Jami’an Tsaro Da ‘Yan Sintiri Don Gudanar Da Aiki — Hakimin Addamari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version