Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Gwamna Al-Makura Ya Kai Ziyarar Gani Da Ido Cibiyar Koyar Da Sana’a

by Tayo Adelaja
September 23, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Zubairu T.M Lawal Lafia

A ranar Larabar da ta gabata ne Gwamnan Jihar Nasarawa Ahaji Umaru Tanko Al-makura ya ziyarci cibiyar koyar sana’a wadda uwargidon gwamnan Hajiya Salamatu Al-makura ke ginawa a kan titin Shandon da ke cikin garin Lafia.

Wannan cibiyar mai suna ‘Mac Cef’ , tana koyar da ‘ya’yan talakawa marasa galihu sana’o’in hannu kama daga saka zuwa gyaran gashi na mata da na maza da gyaran wayar hannu  da walda da rini da dinki da kuma ilimin sarrafa kwamfuta da dai sauransu.

Ita idai wannan cibiyar kimanin shekaru shida kenan da samuwarta, kuma ta ya yaye dalibai da dama, sannan a tsarin cibiyar duk wanda ya kammala karbar horo akan tallafa wa mutum da wasu ‘yan kayayyaki saboda ya je ya bude tasa sana’ar don iya dogaro da kai.

Cibiyar mai rassa daban-daban a fadin jihar, angalihu a jihar wajen iya dogaro da kai ta hanyar koyar da su sana’o’i mabambanta. Gwamnan ya ziyarci inda aka assasa muhallin cibiyar a mazaunita na din-din-din domin gani yadda za a taimaka aikin ya karasa.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Me Ya Sa Real Madrid Ba Ta Iya Cin Wasanninta?

Next Post

Ya Kamata A Hada Jami’an Tsaro Da ‘Yan Sintiri Don Gudanar Da Aiki — Hakimin Addamari

RelatedPosts

Amin

Yadda Ta Kaya A Taron Tunawa Da Malam Aminu Kano Karo Na 19

by Muhammad
1 day ago
0

Mun Gamsu Da Yadda Aka Tsara Taron Kan Tsaro Da...

AKCOE

Mataimakin Shugaba Kwalejin AKCOE Ya Zama Jakadan Zaman Lafiya A Nijeriya

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Mataimakin Shugaban Kwalijin Ilimi ta Aminu Kano...

Allah

An Roki Al’umma Su Dogara Ga Allah  

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Alhaji Bello Otunba wanda yake daya...

Next Post

Ya Kamata A Hada Jami’an Tsaro Da ‘Yan Sintiri Don Gudanar Da Aiki — Hakimin Addamari

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version