Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Badaru Ya Sha Alwashin Gudanar Da Gwamnatin Hadaka

by
3 years ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

A Jiya ne gwamna Muhammad Abubakar Badaru ya saba laya a karo na biyu a matsayin zababben gwamnan jihar ta Jigawa.

Haka shima sabon mataimakin gwamnan jihar Alhaji Umar Namadi ya karbi rantsuwa a matsayin mataimakin gwamna na Jigawa.

Da ya ke gabatarda jawabinsa bayan rantsadda shi a matsayin gwamnan a karo na biyu Alhaji Muhammad Badaru yayi alkawarin gudanarda mulki tareda kowa da kowa.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Gwamnan wadda ya share tsawon sa’a guda yana jawabi, ya ce babu ko shakka duk da kasancewar lokacin da ya karbi karagar mulki a karo nafarko sun gaji matsaloli da dama daga tsohuwar gwamnati gamida matsalar tabarbarewar tattalin arziki, amma duk da haka sunyi nasarar ciyarda jihar gaba.

Haka kuma ya karada cewa,a wannan karon ma da yardar Allah da hadin kan al’ummar jihar za su yi iya bakin kokarinsa domin sauke nauyin da suka dora masa.

“Duk da kasancewar mun sami karin hidundumu sakamakon karin albashin ma’aikata, amma da hadin kanku zamu yi amfani da kwalkwaletarmu domin ciyar da wannan jiha gaba” in ji gwamnan.

Daga karshe ya yaba wa kwamishinoninsa da sauran masu taimakasa gamida al’ummar jihar baki daya da suka bisa nasarar da ya samu. Sannan gwamnan ya yi addu’a tare da tawassali da kyawawan ayyukanmu a wannan wata mai alfarma na ramadan bisa Allah ya albarci wannan zagaye na biyu na wannan gwamnti.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Jihar Kano Ta Haramta Amfani Da Babura A Dajika

Next Post

Zan Sake Gudanar Da Mulki Nagari – Tambuwal

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post

Zan Sake Gudanar Da Mulki Nagari – Tambuwal

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: