Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home Da dimi-diminsa

Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC

by Daurawa Daurawa
February 9, 2021
in Da dimi-diminsa
1 min read
Gwamna Bagudu Da Minista Malami Sun Sabunta Rajistarsu Ta Jam’iyyar APC
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Faruk Birnin-Kebbi

A yau ne Gwamnan Jihar Kebbi, Sanata Abubakar Atiku Bagudu da Ministan Shari’a, Abubakar Malami sun sabunta rajistarsu ta Jam’iyyar APC a runfunan mazabunsu na zabe da ke Birnin-Kebbi Jihar Kebbi.

samndaads

Sabunta rajistar ta biyo bayan rusa duk shuwagabannin Jam’iyyar APC tun daga na kasa har zuwa jahohi, kananan hukumomi da kuma na mazabu a duk fadin Nijeriya.

Gwamnan jihar, ya sabunta rajistarsa a mazabar Nasarawa 2, a runfar mai-Alelu da ke a kan Titin Atiku Bagudu da ke cikin garin Birnin-Kebbi, wanda ya kasance shi ne na farko a rumfarsa da kuma jihar kebbi baki daya.

Gwamna da Ministan, sun yi kira ga al’ummar Jihar Kebbi da su fito domin sabunta rajistarsu ta zaman su yan Jam’iyyar APC a jihar ta kebbi. Haka kuma sun nuna gansuwar su ga irin tsarin da uwar Jam’iyyar APC ta yi don sabunta rajista a duk fadin Nijeriya.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Tarayya Za Ta Sauya BVN Da NIN – Pantami

Next Post

Yerima Ya Zama Sabon Kakakin Rundunar Sojin Kasa Ta Nijeriya

RelatedPosts

Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu

Masarautar Gwandu Ta Bada Sanarwar Dakatar Da Wazirin Gwandu

by Daurawa Daurawa
2 days ago
0

Daga: Umar Faruk Birnin-Kebbi Masarautar Gwandu a karkashin jagorancin Mai...

Da Dimi-diminsa: ‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Makamai A Kebbi

Da Dimi-diminsa: ‘Yan Sanda Sun Cafke Dillalan Makamai A Kebbi

by Daurawa Daurawa
2 weeks ago
0

Daga Umar Faruk Birnin-Kebbi Rundunar ‘yan sanda a Jihar Kebbi...

Da Dumidumin-sa : Kungiyar Lauyoyi Zata Kaurace Wa Zaman Kotutuka A Kebbi

Da Dumidumin-sa : Kungiyar Lauyoyi Zata Kaurace Wa Zaman Kotutuka A Kebbi

by Sulaiman Ibrahim
3 weeks ago
0

Kungiyar Lauyoyi ta Najeriya (NBA), reshen Kebbi, ta bayyana cewa"...

Next Post
Yerima Ya Zama Sabon Kakakin Rundunar Sojin Kasa Ta Nijeriya

Yerima Ya Zama Sabon Kakakin Rundunar Sojin Kasa Ta Nijeriya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version