Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP
  • English
  • Business News
Wednesday, October 8, 2025
Leadership Hausa
Read English News
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
  • Gida
  • LabaraiZafi
    • Kananan Labarai
    • Daga Kasar Sin
    • Dausayin Musulunci
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Manyan Labarai
    • Ado Da Kwalliya
    • Bakon Marubuci
  • Wasanni
  • Siyasa
  • Labaran Kasuwanci
  • Daga Birnin Sin
  • Nishadi
  • Ra’ayi Riga
  • Taskira
  • Al’ajabi
  • Al’adu
No Result
View All Result
Leadership Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Diri Ya Lashe Tikitin Tsayawa Takarar Gwamnan Bayelsa A Inuwar PDP

byKhalid Idris Doya
2 years ago
Diri

Gwamnan da ke kan kujerar gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Douye Diri, ya lashe zaben tikitin tsayawa takarar Gwamnan Jihar na jam’iyyar PDP a babban zaben da ke tafe. 

 

PDP ta gudanar da zaben fitar da gwani ne a ranar Laraba a garin Yenahoa babban birnin jihar.

  • Sin Na Goyon Bayan Duk Wasu Matakai Da Suka Dace Na Warware Batun Afghanistan Ta Hanyar Siyasa

Da ya ke ayyana sakamakon zaben, shugaban kwamitin zaben fitar da gwanin PDP na gwamnan Jihar Bayelsa, gwamna Ademola Adeleke na jihar Osun ya ce Sanata Diri ya samu nasara ne da kuri’u 305 da ya janyo masa lashe zaben.

 

A cewarsa, adadin wakilan jam’iyyar 315 ne aka tantance yayin da 313 kuma suka samu damar kada kuri’arsu.

 

A cewar shugaban kwamitin zaben, “Bayan gamsuwa da cika sharudan kashe zabe tare da samun mafi rinjayen kuri’u, ni Sanata Ademola Jackson Adeleke bisa dogaro da karfin iKon da aka ba ni a matsayina na shugaba Kuma babban jami’in tattara sakamakon zaben, a kan hakan, na ayyana Sanata Douye Diri a matsayin wanda ya lashe zaben.

 

“Kan hakan ya sake samun damar lashe tikitin zaben PDP a zaben gwamna da za a gudanar a watan Nuwamban 2023.”

 

Da ya ke jawabin godiya, gwamnan Jihar Bayelsa, Sanata Diri, ya ce zaben fitar da gwanin PDP ya kasance zabe mafi inganci a jihar, ya kuma kara da cewa jam’iyyar za ta cigaba da yin tasiri a jihar.

 

Ya nuna kwarin guiwar sa na cewa jam’iyyar za ta yi nasara a babban zaben gwamnan Jihar da ke tafe.

ShareTweetSendShare

MASU ALAKA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki
Labarai

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu
Labarai

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung
Manyan Labarai

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
Next Post
Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

Jim Rogers: Ana Duba Yuwuwar Kara Zuba Jari A Kasar Sin

LABARAI MASU NASABA

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

ABU Na Kashe Sama Da Naira Biliyan 4 Duk Shekara A Wutar Lantarki

October 8, 2025
Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

Gwamnati Ta Roƙi ASUU Ta Soke Shiga Tsunduma Yajin Aiki, Ta Yi Alƙawarin Biyan Buƙatunsu

October 8, 2025
Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

Boko Haram Ta Taɓa Ayyana Buhari A Matsayin Wanda Zai Yi Mata Sulhu Da Gwamnati – Dalung

October 8, 2025
A Kama Wani Likitan Bogi A Neja

‘Yansanda Sun Kama Masu Laifi 153, Sun Ƙwato Miyagun Ƙwayoyi A Jihar Jigawa

October 8, 2025
An Fara Biyan Ma’aikata Sabon Mafi Ƙarancin Albashin N70,000 A Borno

‘Yansanda Da Mutanen Gari Sun Daƙile Harin Boko Haram A Borno

October 8, 2025
…ACF Ta Nesanta Kanta Da Goyon Bayan Akpabio

‘Yan Nijeriya Sama Da Miliyan 33 Ne Ke Fama Da Matsananciyar Yunwa – Akpabio

October 8, 2025
Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

Kasar Sin Ta Yi Kira Ga Kasashen Duniya Su Hada Hannu Wajen Raya Harkokin Mata

October 7, 2025
Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

Wakilin Sin Ya Ba Da Shawarwari Uku Kan Yaki Da Ta’addanci

October 7, 2025
Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

Cika Shekaru 25 Da Kafuwa: ACF Ta Jadadda Kudirinta Na Samun Hadin Kai Da Zaman Lafiya

October 7, 2025
Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

Sauyin Yanayi: “Damfara” Ko Gudun Sauke Nauyi?

October 7, 2025

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

No Result
View All Result
  • Gida
  • Labarai
    • Manyan Labarai
    • Kananan Labarai
    • Masarautu
    • Bakon Marubuci
    • Dausayin Musulunci
    • Daga Kasar Sin
    • Nishadi
    • Noma Da Kiwo
    • Sana’a Sa’a
    • Tambarin Dimokuradiyya
    • Taskira
    • Daga Birnin Sin
    • Ado Da Kwalliya
  • Siyasa
  • Wasanni
  • Al’adu
  • Al’ajabi
  • Labaran Kasuwanci
  • Karanta cikin Turanci

© 2025 Leadership Media Group - All Right Reserved.

Exit mobile version