Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gwamna Fintiri Ya Rattaba Hannu Kan Kasafin 2021

by Muhammad
December 29, 2020
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Fintiri
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muh’d Shafi’u Saleh, 

 

samndaads

Gwamnan jihar Adamawa, Alhaji Ahmadu Umaru Fintiri, ya rattaba hannu kan kasafin kudin shekarar 2021,  na sama da naira biliyan 140, jiya Asabar a gidin gwamnatin jihar.

Wannan ci gaban ya samu ne biyo bayan anincewar da majalisar dokokin jihar ta yi da kasafin ranar Alhamis.

Ya ce “ganin yawan matasa maza da mata yasa aka ware mu su sama da biliyan 16 a cikin kasafin kudin” inji Fintiri.

Gwamnan ya kuma godiwa mambobin majalisar dokokin jihar bisa muhimmin goyon bayan da su ka bashi, musamman nazarta da tabbatar da amincewa da kasafin akan lokaci.

Ya ce “mun morewa dama da goyon baya daga mambobin masalisar dokoki, wadanda su ka nuna bukatar jiha shi ne na farko kafin kowace bukata” ya jaddada.

Gwamnan ya ce kasafin da’aka yiwa take da ‘kasafin kaefafawa’ za’a tabbatar da ganin ya samu armashi ta fuskar ayyukan raya ci gaba ta bangarori da dama a  jihar.

Ya kuma yi alkawarin dakushe matsalar tattalin da annobar korona ta haifar da nufin kyaktata rayuwar jama’ar jihar, ba tare da daukan mataki kan masu hannayen jari ba, ya ce manufar dimokradiyya tsayuwa kan bukatun jama’a.

Haka nan kuma gwamna Fintiri, yayi alkawarin samar da ci gaba a lungo da sakon jihar, domin tabbatar da ganin kowa ya amfana da mulkin dimokradiyya a jihar.

SendShareTweetShare
Previous Post

’Yan Bindiga Sun Kashe Biyu, Sun Yi Garkuwa Da 48 A Katsina

Next Post

Atiku Ya Yi Alhinin Rasuwar Shugaban PANDEF, Nkanga

RelatedPosts

IPOB

IPOB Ta Bayyana Dalilin Arangamarta Da Sojoji

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

A jiya ne 'Yan asalin Biafra (IPOB) da aka haramta...

NDLEA Ta Damke Mutum 544 Bisa Zargin Fataucin Kwayoyi A Borno

NDLEA Ta Damke Mutum 544 Bisa Zargin Fataucin Kwayoyi A Borno

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

Shugaban hukumar yaki da sha tare da fataucin miyagun kwayoyi...

‘Yan Sanda Sun Ceto Yara Takwas, Sun Kama Masu Juna-biyu A Anambara

‘Yan Sanda Sun Ceto Yara Takwas, Sun Kama Masu Juna-biyu A Anambara

by Sulaiman Ibrahim
8 hours ago
0

An kama wasu mata takwas, ciki har da mata masu...

Next Post
PANDEF

Atiku Ya Yi Alhinin Rasuwar Shugaban PANDEF, Nkanga

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version