Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamna Ganduje Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Kwankwaso

by Sulaiman Ibrahim
December 25, 2020
in LABARAI
1 min read
Gwamna Ganduje Ya Yi Ta’aziyyar Rasuwar Mahaifin Kwankwaso
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Umar Abdullahi Ganduje na Jihar Kano, ya mika sakon ta’aziyyarsa ga Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso bisa rasuwar mahaifinsa, Alhaji Musa Sale Kwankwaso.

Mahaifin Sanata Kwankwaso, wanda shi ne dagacin Madobi, ya rasu ne a daren Alhamis, ya rasu yana da shekaru 93 a duniya.

samndaads

A wata sanarwa da kwamishinan yada labaran jihar, Muhammad Garba ya fitar, ya ce Gwamna Ganduje ya jimamin samun sakon mutuwar, sannan ya kara da cewa za a dinga tuna marigayin da irin hikimarsa da dattako a matsayinsa na jagoran al’umma.

“A madadina da gwamnatin jihar Kano, ina yi wa Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso da Masarautar Ƙaraye ta’aziyyar wannan babban rashi.

SendShareTweetShare
Previous Post

@AishaYesufu: Shahararriyar ‘Yar Gwagwamarya A Nijeriya

Next Post

Rundunar Soji Ta Kara Yawan Dakarunta Akan Babbar Hanyar Damaturu Zuwa Maiduguri

RelatedPosts

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

Misali Daga Kebbi: Yadda Kananan Hukumomi Suka Shiga Uku A Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Kamar dai yadda aka sani kananan hukumomi sune suka kasance...

Abubuwan Da Suka Biyo Bayan Canja Shugabannin Tsaron Nijeriya

’Yan Yankin Arewa Maso Gabas Sun Bayyana Ra’ayoyinsu Kan Sauke Shugabannin Tsaro

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

Biyo bayan sauke shugabannin tsaron Nijeriya tare da nada sababbi...

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

by Sulaiman Ibrahim
2 hours ago
0

A yau aka kama wani mutum mai shekaru 28, Chukwuemeka...

Next Post
Rundunar Soji Ta Kara Yawan Dakarunta Akan Babbar Hanyar Damaturu Zuwa Maiduguri

Rundunar Soji Ta Kara Yawan Dakarunta Akan Babbar Hanyar Damaturu Zuwa Maiduguri

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version