Bello Sagir">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamna Masari Ya Kai Ziyara Ma’aikatar Albarkatun Ruwa

by Bello Sagir
January 30, 2020
in LABARAI
1 min read
Shirin Dawo Da Martabar Katsina: Ina Mu Ka Dosa?
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya umarci ma’aikatar kula da albarkatun ruwa da ya gayyaci wani kamfani na kasar Jamus mai suna K.S.B da su ka kware wajen injinan harba ruwa domin su duba manyan injinan harba ruwa a tashar harba ruwa dake Kofar Kaura da gwamnatin da ta gabata ta samar.

Wannan na da nufin kamfanin ya tantance ko dalilin da ya sanya injinan ba su aiki.

samndaads

Da ya ke zagayawa da gwamnan a wajen injinan shugaban hukumar samar da ruwan sha na jiha Engineer Babangida Yahaya Abubakar ya ce injinan harba ruwan Dan Kwangilar ya kawo sune kawai amma ba a kafa su ba.

Ya bayyana cewa tsawon lokacin da aka kawo injinan hukumar ta sanyasu kuma sai ta gano basu aiki.

Gwamna Aminu Bello Masari da isarsa ya samu tarba daga kwamishinan kula da albarkatun Alh. Musa Adamu Funtua tare da rakiyar babban sakatare a ma’aikatar Ubale Abdurrahman wanda ya sheda ma gwamnatin irin matsalolin da ake fuskanta na game da rashin ingantaccen amfani da ruwan a fadin jihar wanda injinan suka haifar da dukkanin matsala a fadin jihar Katsina da kewaye.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gbajabiamila Ya Sake Rantsar Da Doguwa Shugaban Masu Rinjaye A Majalisar Wakilai

Next Post

Rigakafi: Hukumar Lafiya Ta Nemi Goyon Bayan Masarautar Katsina

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Bello Sagir
17 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Bello Sagir
22 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Bello Sagir
22 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post

Rigakafi: Hukumar Lafiya Ta Nemi Goyon Bayan Masarautar Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version