Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamna Masari Yayi Kira Ga Masu Cutar Kanjamau

by Tayo Adelaja
September 13, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga El-Zaharadeen Umar, Katsina.

Gwamnan jihar Katsina Alhaji Aminu Bello Masari ya ja hankali masu dauke da cuta mai karya garkuwar jiki (wato SIDA) da su zama masu amana da gaskiya a yanayin mu’amularsu  da zamantakewarsu cikin al’umma.

samndaads

Alhaji Aminu Bello Masari ya yi wannan jan hankali ne lokacin da kungiyar masu dauke da cuta mai karya garkuwar jiki suka kai masa ziyara a fadar gidan gwamnatin jihar Katsina.

Ya kuma kara da cewa gwamnatinsa a shirye ta ke ta taimaka wajan ganin  an taimakawa mambobin wannan kungiyar wajan kula da da kuma bada magunguna da za su taimaka masu kwarai da gaske akan wannan lalura da suke dauke da ita.

Tunda farko da yake nasa jawabin shugaban kungiyar masu dauke da cuta mai karya garkuwar jiki  Malam Shehu Ibrahim ya ce sun zo gidan gwamnati ne domin kawo ziyarar girmamawa da kuma bayyana wasu daga cikin matsalolin da suke fuskanta.

Inda ya bayyana cewa suna da bukatar dauka mataki na so sai akan mambobin su dangane da magunguna da ake ba su, domin kare su daga fadawa cikin wani hali na daban.

Shugaban ya kuma nuna bukatar da kungiyar ke da ita da mota mai daukar mutun goma sha takwas wanda ya ce idan gwamnati ta ba kungiyar zata taimaka wajan cigaba da aikin kungiyar ke yi na fadakar da jama’a dangane da wannan lalura.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tilasta Wa ’Yan Takara Ba Dimokuradiyya Ba Ne –Hon. Wadada

Next Post

Da Gaske Akwai Zinare A Kan Masu Sanko?

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Muhammad
17 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Muhammad
18 hours ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Muhammad
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post

Da Gaske Akwai Zinare A Kan Masu Sanko?

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version