Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Sule Ya Karyata Cewa Akwai Boko Haram A Nasarawa – Lai Muhammad

by
1 year ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Buhari Na Iyaka Bakin Kokarinsa Duk Da Karancin Kudin Shiga – Lai Mohammed
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Ministan yada Labarai na kasa Alhaji Lai Muhammad ya bayyana wa manema labarai cewa Gwamna Abdullah Sule na jihar Nasarawa ya karya ta cewa akwai yan Kungiyar Boko Haram a Nasarawa.

Ya ce Gwamnan ya sheda masa cewa yan Jarida ne suka guzuri maganar amma ba haka ya shedawa Shugaban kasa Muhammad Buhari ba a ganawar da sukayi ranar jama’a 22/1/2021.
A ranar Littinin 25/1/2021 Minister yada labarai Alhaji Lai Muhammad ya shedawa manema labarai cewa Gwamnan jihar Nasarawa Injiniya Abdullah Sule ya musanta cewa bai shedawa Shugaban kasa cewa akwai Membobin mayakan kungiyar Boko Haram a jihar Nasarawa ba.
Babu labari mai kamar wannan a zantawarsa da shugaban kasa Muhammad Buhari a ranar jama’a.
A ranar jama’a Gwamnan ya ziyarce fadar Shugaban kasa a Abuja inda suka tattauna game da matsalar tsaro da ta addabi jihar Nasarawa.
Gwamnan ya sheda cewa bayan kama Membobin kungiyar Darulsalam 900 a jihar wadanda suka gudo daga jihar Nijer.. yanzu Membobin mayakan kungiyar Boko Haram sun kwararo zuwa jihar Nasarawa inda suke yaduwa dajin Toto da yayi iyaka da jihar Benue.
Gwamnan Sule ya nime taimakon Gwamnatin Tarayya domin kawar da miyagun yan Ta’adda dake shigowa jihar. Gwamnan ya tabbatar da matsalar tsaro a jihar Nasarawa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Amfanin Shan Ruwan Dumi Ga Lafiyar Al’umma

Next Post

FUGA: Farfesa Waziri Za Ta Gaji Farfesa Andrew Haruna 

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post
FUGA: Farfesa Waziri Za Ta Gaji Farfesa Andrew Haruna

FUGA: Farfesa Waziri Za Ta Gaji Farfesa Andrew Haruna 

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: