Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamna Yari Ya Tabbatar Da Amincewar ‘Yan Takararsu A Hukumar INEC

by
3 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Gwamnan Jihar Zamfara, Honorabul Abdulaziz Yari, ya tababtar da cewa yau Alhamis Hukumar INEC, ta amshi jerin sunayen ‘yan takarar su na APC da babbar kotu ta uku ta Jihar Zamfara ta ba da umarnin amsar zaben fidda gwani da Jam’iyyar ta gabatar a ranar 3/10/2018. Sakamakon gamsuwa da shedun da aka gabatar a kotu na tabbatar da cewa, ‘Hukumar zabe mai zaman kanta ta amshi zaben fidda Gwani da jam’iyyar ta gabatar, kuma a yau Alhamis Jam’iyyar ta mikawa INEC, sunayen ‘yan takarar mu gabadaya. Muna gode ma Allah da samun wannna nasara.
Kuma ya yi kira ga Hukumar INEC da ta cika aikinta na amsar ‘sunayen ‘yan takarar daga Jam’iyya, Wanda shi ne babban aikinta. Idan akwai matsala tsakanin ‘yan takarar, sai kotu ta shiga tsakani ko da bayan zabe ne, idan takama a sake zaben ne sai a sake.
Kuma Gwamna Yari, ya tabbatar da cewa, ranar Litinin mai zuwa za su ci gaba da kamfen cikin fadin kananan hukumomin Jihar ta Zamfara.
Kusan wata uku kenan ana ta takaddamar kin amsar zaben fidda gwani da Jam’iyyar APC, ta Jihar Zamfara, ta gudanar a ranar 3/10/2018, wanda uwar Jam’iyyar ta kasa ta ce ta soke shi. Wanda a dalilin haka ne Shugabannin Jam’iyyar na Jihar Zamfara Suka kai kara kotu na cewa sun gudanar da zaben. Amma duk da haka, uwar Jam’iyyar ta ki amsar shi, sai ga shi yanzu kotu ta tabbatar da zaben.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Kano Ta Sha Alwashin Bunkasa Noman Rake – Gawuna

Next Post

Matasa Sun Kona Mace Da Ranta A Nasarawa

Labarai Masu Nasaba

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

Jami’an Tsaro Sun Kama Buduwar Da Ta Yi Batanci Ga Fiyayyen Halitta A Maiduguri

by
2 hours ago
0

...

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan  Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

Yadda Jirgin Kasa Ya Halaka Daruruwan Dabbobi A Hanyar Kaduna Zuwa Abuja

by Sulaiman Idris
4 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Kisa Kan Zargin Batanci Ga Annabi: An Tsare Wadanda Aka Kama A Gidan Gyara Hali

by
4 hours ago
0

...

An Yi Lugudan Wuta Ta Jiragen Yaki Kan Isis An Kashe Kwamandanta Bin-umar A Tabkin Chadi

Dakarun MNJTF Sun Yi Barin Wuta Kan ‘Yan Boko Haram Sun Kashe 300 A Tafkin Chadi

by Leadership Hausa
5 hours ago
0

...

Next Post
Matasa Sun Kona Mace Da Ranta A Nasarawa

Matasa Sun Kona Mace Da Ranta A Nasarawa

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: