Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnan Ekiti Zai Samar Wa Malamai 220 Rancen Gidaje Na Miliyan 62

by Khalid Idris Doya
January 6, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Gwamnan Ekiti
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Ekiti, Dakta Kayode Fayemi, ya amince da kashe naira miliyan sittin da biyu (62m) wajen samar da rancen gidaje wa malamai 220 da wasu ma’aikatan hukumar kula da malamai TSC wadanda ba malamai ba (Non Teaching).

Bayanin hakan na kunshe ne ta bakin shugaban hukumar kula da malamai, Hon. Babatunde Abegunde wanda ya fitar a ranar Litinin, ya shaida cewar rancen gidajen an samar ne wa ma’aikata 220 da suka kunshi malamai da wadanda ba malamai ba.

samndaads

Abegunde, ya nuna farin cikinsu kan tallafin na gwamna Fayemi bisa wannan jin kan da ya yi wa malaman, a cewarsa cigaba da sake kudade wa tsarin samar da gidaje da motoci da gwamnati mai ci ke samarwa a matsayin rance na matukar taimaka wa malamai da ma’aikatansu.

Adegunde wanda ya kara da cewa kusan naira N340,754,231,74 ne daga watan Oktoban 2018 lokacin da gwamnati mai ci ta hau kan kara zuwa yanzu wanda mutum 2,459 suka samu cin gajiya zuwa yanzu.

“Ina jinjina wa gwamna bisa daukan matakin tabbatar da walwala da jin dadin ma’akata wadanda suka fuskanci matsatsin tattalin arziki sakamakon annobar Korona. Wannan rancen na taimakawa wajen warware wa ma’aikata kalubalen da suka fuskanta.

“Ina rokon wadanda har zuwa yanzu bas u samu amfanuwa da shirin ba, da su yi hakuri nan kusa suma za su amfana.”

Ya nemi ma’aikatan jihar da su cigaba da kula da ayyukansu tare da baiwa gwamnati mai ci hadin kai domin tabbatar da aiki na tafiya yadda ake so bisa inganci da nagarta.

 

SendShareTweetShare
Previous Post

Dan Majalisa Ya Bayar Da Tallafin Kayan Miliyan N100 A Asibitoci

Next Post

Kakakin Majalisar Dokokin Kano Ya Yi Alkawarin Aiki Da Majalisar Mahaddata Alkur’ani

RelatedPosts

Sojoji Sun Tarwatsa Sansanin Boko Haram A Borno 

by Khalid Idris Doya
19 hours ago
0

Rundunar sojan Najeriya ta bayyana samun nasarar tarwatsa sansanin da...

Jam'iyyar Adawa

Jam’iyyar Adawa Ta PDP Ta Yi Babban Kamu A Kebbi

by Khalid Idris Doya
19 hours ago
0

Jam'iyyar adawa ta PDP a jihar Kebbi tayi babban kamu...

Majalisar Malamai

Majalisar Malamai A Kogi Ta Raba Zakkar Miliyan N2.5 Ga Mutum 63

by Khalid Idris Doya
19 hours ago
0

Majalisar Malamai ta Najeriya,reshen jihar Kogi(Council of Ulama) ta rarraba...

Next Post
Majalisar Zartarwar Kano Ta Amince Da Bada Kwangilar Naira Biliyon 4.4

Kakakin Majalisar Dokokin Kano Ya Yi Alkawarin Aiki Da Majalisar Mahaddata Alkur’ani

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version