Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Yadda Zaben Kananan Hukumomin Jihar Ke Gudana

by Muhammad
December 19, 2020
in LABARAI
1 min read
Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Yadda Zaben Kananan Hukumomin Jihar Ke Gudana
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Khalid Idris Doya, 

Gwamnan jihar Gombe Muhammad Inuwa Yahaya, ya nuna gamsuwarsa bisa yadda Zaben Kananan Hukumomin jihar ke gudana cikin kwanciyar hankali ba tare da wani hargibi ba a halin yanzu.

samndaads

Gwamnan wanda ya kada kuri’ar sa wajajen karfe 10:40am ya shaida wa ‘yan jarida jim kadan bayan jefa kuri’ar sa cewa jama’a sun fito kansu da kwarkwata su domin zabin ‘yan takarar da suke so.

Sai ya nemi jama’a da cewa su ci-gaba da bin matakan kariya daga Korona a yayin da suke jefa kuri’ar su, ya kuma ba su tabbacin samun adalci a sakamakon abun da suka kada.

“An yi tsarin da na tabbata duk abun da aka tsara zai zama alkairi ne ga al’umma jihar, Alhamdulillah”.

Gwamna Inuwa ya roki masu zabe da su kwantar da hankulansu da cewa za a tabbatar an ba su sakamakon zaben da suka zaba, ya hori masu zaben da su kasance masu bin matakan kariya daga cutar Korona domin kiyaye kai daga cutar Korona da ke yaduwa.

Ya kuma can daidai lokacin da Jama’a ke zaman jiran sakamakon zabensu su kasance masu da’a da kwantar da hankula gami da bin dokoki da ka’idoji.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Adamawa Ya Umarci A Kulle Makarantun Jihar Gaba Daya

Next Post

Ana Gudanar Da Sabon Tsarin Raya Kasar Sin Yadda Ya Kamata

RelatedPosts

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

Jami’an NIS Na Samun Horo A Kan Amfani Da Dokokin Shige Da Ficen ƙasa

by Sulaiman Ibrahim
9 hours ago
0

Shirin yaƙi da safarar bil’adama da fasa-ƙwaurin ‘yan gudun hijira...

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

‘Yan Nijeriya Mutum Miliyan 15 Na Shan Kwayoyi, Inji Buba Marwa

by Muhammad
11 hours ago
0

Shugaban Hukumar NDLEA mai yaki da sha da fataucin miyagun...

Katin Zama Dan Kasa

Nijeriya Ta Wajabta Wa Jami’an Diflomasiyya Mallakar NIN

by Sulaiman Ibrahim
17 hours ago
0

A jiya Lahadi Gwamnatin Tarayya ta shaida cewar, ya zama...

Next Post
Tsarin Raya Kasar Sin

Ana Gudanar Da Sabon Tsarin Raya Kasar Sin Yadda Ya Kamata

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version