Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamnan Gombe Ya Yi Alhinin Rasuwar Lauyan APC, Rotimi Williams

by Khalid Idris Doya
November 25, 2020
in RAHOTANNI
1 min read
Rotimi Williams
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana kaduwa da jimami bisa mutuwar Lauyan Jam’iyyar APC a Gombe, Barisra Abayomi Rotimi Williams wanda ya rasu ranar Alhamis din da ta gabata.

A sakon ta’aziyya da gwamnan ya fitar dauke da sanya hannun babban hadiminsa kan yada labarai Alhaji Ismaila Uba Misilli, Inuwa ya bayyana marigayin a matsayin kwararren Lauya, hazikin dan jam’iyya kuma babban jigo wanda ya yi rayuwa abar koyi wacce iyalansa da Jam’iyyar APC za su yi ta tunawa da su.

samndaads

Gwamna Inuwa ya ce Barista rRotimi Williams ya bar tabbatacciyar damba a fannin biyayya, da jajircewa ga hidimar jam’iytar APC dama gwamnati mai ci.

Ya ce, “Barista Rotimi Williams ya tabbata dan rajin ci gaba, kwararren Lauya kuma fasihin dan siyasa da Allah ya yi wa baiwar basira, wanda za a yi ta kewar irin dimbin gudunmowa da basirarsa.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Majalisar Dattawa Ta Amince A Maida Wa Wasu Jihohin Kudu Biliyan N248.14

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Gina Manyan Titina Masu Nisan Kilomita 13,000

RelatedPosts

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Khalid Idris Doya
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Harkokin Noma

Sarkin Noma Ya Shawarci Gwamnatin Tarayya Ta Kara Kokari Wajen Gyara Harkokin Noma

by Khalid Idris Doya
1 day ago
0

Daga Bala Kukkuru, Sarkin Noman Jihar Kano, Alhaji Yusuf Umar...

Kwazon Tambuwal

Hobbasar Kwazon Tambuwal Na Fara Biyan Albashi Daga Haraji A 2023

by Khalid Idris Doya
2 days ago
0

Daga, Sharfaddeen Sidi Umar, Gwamnatin Jihar Sakkwato a karkashin jagorancin...

Next Post
Gwamnatin Tarayya

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Gina Manyan Titina Masu Nisan Kilomita 13,000

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version