Muhammad Awwal Umar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnan Neja Ya Taya Gwamnan Kaduna Murnar Cika Shekaru 61 Da Haihuwa

by Muhammad Awwal Umar
February 17, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Gwamnan Neja
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban kungiyar gwamnonin arewa ta tsakiya, gwamna Abubakar Sani Bello ya taya gwamnan Kaduna Mallam Nasir El-Rufa’i murnar cika shekaru sittin da daya da haihuwa.

Gwamnan ya bayyana sakon taya murna a wani sakon da jami’ar yada labaransa ta aikewa manema labarai talatar makon nan, inda ya bayyana cewar Mallam Nasiru El-Rufa’i a matsayin wanda ya taka rawar gani wajen cigaban tattalin arzikin Najeriya baki daya.
Gwamnan yayi addu’ar Allah ya cigaba da baiwa takwaran nasa na jihar Kaduna lafiya da kwarin guiwa dan cigaban jihar Kaduna da kasa baki daya.
“Kana da yanayin zama cikakken dan Najeriya na kwarai bisa la’akari da irin shugabancin da ka ke ta hanyar jajircewar ka bisa gaskiya da amana.
“Ina taya ka murnar cikar ka shekaru sittin da daya a duniya da haihuwa, inai ma addu’ar Allah ya kara ma tsawon rayuwa, kwarjini da lafiya, da cigaba mai dorewa”, a cewarsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

A Na Zargin Shugaban Sintiri Da Yiwa ’Yar Shekaru 15 Fyade 

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Musanta Rushe Gadar Kofar Nasarawa

RelatedPosts

Makarantar

Makarantar Madarasatul Ilmu Nuru Wa Dake Lokoja Ta Yi Bikin Saukar Alkur’anin Dalibai 17

by Muhammad Awwal Umar
4 mins ago
0

Daga Ahmed Muhammed Danasabe, Makarantar Madarasatul Ilmu Nuru Wa Zinat...

Mun Shirya Fara Gudanar Da Sabbin Kwasa-kwasai -Jami’ar MAU

by Muhammad Awwal Umar
9 mins ago
0

Daga Muh'd Shafi'u Saleh, Mataimakin shugaban jami'ar komai da ruwanka...

Tashoshin

Gwamnatin Neja Za Ta Dau Matakai Kan Tashohin Fasinjoji Da Ba Sa Kan Ka’ida

by Muhammad Awwal Umar
14 mins ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Gwamnatin Neja ta sha alwashin daukar...

Next Post
Gwamnatin Kano Ta Musanta Rushe Gadar Kofar Nasarawa

Gwamnatin Kano Ta Musanta Rushe Gadar Kofar Nasarawa

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version