Muhammad Awwal Umar">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnan Neja Ya Taya Kwamishiniyar ‘Yan Sanda Ta Farko A Jihar Murna

by Muhammad Awwal Umar
February 14, 2021
in LABARAI
1 min read
Kwamishiniyar 'Yan Sanda
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan Neja, Abubakar Sani Bello ya taya Rabi Umar murnar samun mukamin kwamishiniyar ‘yan sanda a rundunar ‘yan sanda ta kasa.

Gwamnan ya taya kwamishiniyar ne a lokacin da ta ziyarce shi a masaukin gwamnatin jihar da ke Abuja.

Gwamnan yayi farin cikin jajircewar da tayi har ta cin ma wannan matsayin wanda a cewarsa ba nasarar ta ba ce ita kadai, nasarar jihar ce gaba daya na kasancewar ta kwamishiniya mace ta farko a jihar.

Abubakar Bello, ya bukace ta da kara jajircewa wajen yin aiki tukuru domin samar da sakamako mai kyau, wanda zai karawa sauran matan jihar kwarin guiwa.

A bayaninta, kwamishiniya Rabi Umar ta baiwa gwamnan tabbacin ba za ta baiwa jihar kunya ba, za ta tabbatar tayi abinda zai kare mutuncinta da jihar baki daya tare da nuna farin cikinta akan kwarin guiwar da gwamnan ya ba ta.

Rabi Umar, ita ce kwamishiniya mai kula da bangaren ilimi a Abuja kuma tana auren mataimakin shugaban rundunar ‘yan sanda ( AIG) mai ritaya Umar Abubakar Manko daga karamar hukumar Bida a jihar Neja.

SendShareTweetShare
Previous Post

Sharhin Fim Din ‘Corona Birus’

Next Post

Tornadoes: Zargin Adamu Aliyu Rashin Adalci Ne- Nasko

RelatedPosts

Hukumar NIS Ta Kaddamar Da Katafariyar Cibiyar Sadarwa Da Tattara Bayanai

Hukumar NIS Ta Kaddamar Da Katafariyar Cibiyar Sadarwa Da Tattara Bayanai

by Muhammad Awwal Umar
2 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Shugaban Nijeriya, Muhammadu Buhari ya kaddamar...

‘Yan Gudun Hijira Na Fuskantar Matsalar Abinci A Sansanin Jalingo

‘Yan Bindiga Sun Sace Mutum 60, Tare Da Kone Kauye A Zamfara

by Muhammad Awwal Umar
17 hours ago
0

Al'ummar garin Ruwan Tofa a karamar hukumar Maru ta jihar...

Rigakafin Korona

Rigakafin Korona: Yau Gwamnoni Za Su Yi Kus-kus

by Muhammad Awwal Umar
1 day ago
0

Daga Nasir S. Gwangwazo, Abuja   A yau Alhamis, 4...

Next Post
Tornadoes

Tornadoes: Zargin Adamu Aliyu Rashin Adalci Ne- Nasko

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version