Hussaini Yaro">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnan Zamfara Ya Ja Kunnen Masu Labaran Karya A Kafafen Sada Zumunta

by Hussaini Yaro
January 28, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Gwamnan Zamfara
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnan jihar Zamfara, Hon. Bello Muhammad Matawallen Maradun, ya bukaci masu amfani da shafukan sada zumunta a jihar da su guji yada labaran karya saboda zai iya ruguza zaman lafiya kasar nan.

Gwamna Bello Muhammad yi wannan gargadi ne a lokacin da ya ke karbar bakuncin ‘ya’yan jam’iyyar APC karkashin jagorancin, Hon. Aminu Muhammad kaura, wadanda suka sauya sheka zuwa jam’iyyar PDP a kwanan baya.
A jawabinsa Gwamna Matawalle ya bayyana cewa, akwai bukatar masu kula da shafukan sada zumunta a jihar dan su daina yada labaran karya a labaransu,saboda hakan na haifar da mummunar illa ga jihar da kasa baki daya. kuma mafi yawan mutanen da ke amfani da kafafen sada zumunta musamman matasa, suna bukatar yin amfani da shi yadda ya kamata ba rubuta san raiba da dan biyama wasu bukatunsu.
Matawalle ya ci gaba da cewa, yanzu haka kafofin sada zumunta na daya daga cikin manyan hanyoyin samun labarai amma babbar matsalarta ita ce yadda ‘yan kasa marasa kishin kasa ke amfani da shi ta hanyar karya, maimakon inganta hadin kai da ci gaban tattalin arziki.
Shugaban tawagar Hon Aminu kaura,ya bukaci Matasan da su taimaka wa gwamnati a dukkan matakai wajen ingantawa da fadakar da jama’a game da manufofi da shirye-shiryen gwamnati maimakon yada labaran da ka iya ruguza jihar
Kuma ya tabbatar wa Gwamnan Matawalle,cewa, Matasan masu hulda da kafafen sada zumunta ,zasu gyara kurakuran su da kuma daukar matakin akan masu neman kawo ma Jihar cikas ta hanyar kafafen sada zumunta.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ya Kashe Mata Da Yaro Da Shebur

Next Post

Ganduje Ya Yi Ta’aziyyar Marigayi Alfa Wali Da Abdulhamid Hassan

RelatedPosts

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

Ma’aikatar Yada Labaran Kano Na Hada Hannu Domin Tunkarar Kalubalen Abinci Marasa Gina Jiki

by Hussaini Yaro
1 day ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano   Ma’aikatar yada labaran Jihar...

Bilya Bawale

Bilya Bawale Ya Zamo Sardaunan Matasan Kabi Na Farko

by Hussaini Yaro
1 day ago
0

Daga Jamil Gulma, Birnin Kebbi   Masarautar Kabin Argungu da...

Garun Danga

Karamar Hukumar Gabasawa Gidan APC Ce – Garun Danga

by Hussaini Yaro
1 day ago
0

Daga Ibrahim Muhammad, Kano   Shugaban Karamar Hukumar Gabasawa, Hon....

Next Post
Abubakar Zakari

Ganduje Ya Yi Ta'aziyyar Marigayi Alfa Wali Da Abdulhamid Hassan

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version