Nasir S Gwangwazo">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnati Ta Amince Da Shirin Kula Da Dattawa, Inji Minista Sadiya

by Nasir S Gwangwazo
February 12, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnati Ta Amince Da Shirin Kula Da Dattawa, Inji Minista Sadiya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Majalisar Gudanarwa ta Tarayya (FEC) ta amince da sabon Shirin Kula Da Masu Manyan Shekaru ta Ƙasa, a turance ‘National Policy on Aging’, a matsayin wani ɓangare na ƙoƙarin da Gwamnatin Tarayya ke yi na tabbatar da tsaron lafiya da tattalin arzikin mutanen da yawan shekaru ya cim masu.
Ministar Harkokin Jinƙai, Agaji da Inganta Rayuwa, Hajiya Sadiya Umar Farouk, ita ce ta bayyana haka ga manema labarai a Fadar Shugaban Kasa da ke Abuja a ranar Laraba, jim kaɗan bayan taron hukumar, wanda Shugaba Muhammadu Buhari ya jagoranta.
A cewar ta, manufar shirin ita ce domin a tabbatar da cewa dattijai sun samu kariya, tsaro, damar shiga a dama da su da kuma cikakkiyar kula tare da samun cikar buri da gamsuwa.
Ta ce, “Shirin ya haɗo ɗimbin al’amura da damarmaki saboda dattawa, da dattawa masu wata naƙasa, da dattawa ‘yan gudun hijira, da dattawa da ke noma a yankunan birane da karkara a Nijeriya.”

SendShareTweetShare
Previous Post

Kashedinku, Jan Kunnen Gwamnati Ga Masu Neman Sake Zanga-zanga

Next Post

Sin Ta Dakatar Da Kafar BBC Daga Yada Shirye Shirye A Cikin Kasar Bisa Karya Dokar Aiki

RelatedPosts

Ibrahim Musa Dankwairo: Sarakuna Sun Kyale Makadan Fada A Lalace

Ibrahim Musa Dankwairo: Sarakuna Sun Kyale Makadan Fada A Lalace

by Nasir S Gwangwazo
13 hours ago
0

Makadan Fada na yanzu sun shiga wani hali mai ban...

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

Yanzu-yanzu: Gwamnan Gombe Ya Nada Sabon Mai Tangale

by Nasir S Gwangwazo
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnan jihar Gombe, Alhaji Muhammad Inuwa...

jana'izar

‘Yan Majalisa Biyu Sun Fice Daga APC A Bauchi

by Nasir S Gwangwazo
16 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, 'Yan Majalisun Dokokin jihar Bauchi biyu...

Next Post
Sin Ta Dakatar Da Kafar BBC Daga Yada Shirye Shirye A Cikin Kasar Bisa Karya Dokar Aiki

Sin Ta Dakatar Da Kafar BBC Daga Yada Shirye Shirye A Cikin Kasar Bisa Karya Dokar Aiki

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version