Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASASHEN WAJE

Gwamnatin Amurka Za Ta Hana Amfani Da Manhajar ‘Tik-Tok’ A Kasar

by Muhammad
August 1, 2020
in KASASHEN WAJE
1 min read
Gwamnatin Amurka Za Ta Hana Amfani Da Manhajar ‘Tik-Tok’ A Kasar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Shugaban Kasar Amurka Donald Trump ya ce yana gab da ya haramta amfani da manhajar dandalin TikTok.Ya shaida wa manema labarai cewa zai saka hannu kan wata dokar bangaren zartaswa a yau Asabar.

Jami’an tsaron Amurka suna zargin cewa za a iya amfani da Tik-Tok, wadda kamfanin ByteDance na China ya mallaka, wurin satar bayanan sirri na Amurkawa.

samndaads

TikTok ya karyata wannan zargin na cewa gwamnatin China ce ke iko da shi kuma ba ya bai wa gwamnatin bayanan masu tahamulli da shi.

Dandalin wanda ake dauka tare da yada gajerun hotonan bidiyo, na da masu amfani da shi kusan miliyan 80 a kasar Amurka kuma rufe shi ba karamar asara ba ce ga kamfanin.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnonin Arewa Sun Yi Allah Wadai Da Harin Da Aka Kai Wa Tawagar Zulum

Next Post

Hare-haren Boko Haram: Muna Cikin Tashin Hankali A Borno –Shehun Borno

RelatedPosts

Masu Neman Mafaka Sun Fara Tattaki Daga Honduras Zuwa Amurka

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Wani sabon ayarin dubunnan masu neman mafaka a Honduras sun...

WHO

WHO Ta Kira Taron Gaggawa Kan Sabbin Nau’ikan Korona

by Sulaiman Ibrahim
20 hours ago
0

Kwamitin kar ta kwana na hukumar lafiya ta duniya (WHO),...

Birtaniya Ta Tsayar Da Zirga-zirga Tsakaninta Da Kasashen Afirka 11

Birtaniya Ta Tsayar Da Zirga-zirga Tsakaninta Da Kasashen Afirka 11

by Sulaiman Ibrahim
1 week ago
0

Gwamnatin Birtaniya ta tsaida wasu kasashen Afirka 11 shiga kasarta...

Next Post

Hare-haren Boko Haram: Muna Cikin Tashin Hankali A Borno –Shehun Borno

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version