Abuja, Buhari, Fensho, PTAD, Shugaba">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Buhari Amintacciya Ce Ga ‘Yan Fansho-Shugabar PTAD

by Abuja, Buhari, Fensho, PTAD, Shugaba
October 25, 2019
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Dr Chioma Ejikeme, Sakatariyar gudanarwa na Hukumar lura da fansho wato PTAD ta bayyana gwamnatin shugaba Muhammadu Buhari a matsayin wacce ta fi kowanne aminci ga ‘yan fansho a tarihin Nijeriya.

Ejikeme ta bayyana hakan ne a ranar Juma’a a garin Jos a yayin tantance ‘yan fanshon da suka fito daga jihohin Arewa ta tsakiya.

samndaads

A cewarta, gwamnatin ta magance dukkanin matsalolin da ‘yan fanshon suke fuskanta a kasarnan, inda ta kara da cewa; magance matsalolin ya sanya ‘yan fansho sun yi farin ciki da gwamnatin har suka bai wa shugaban aminci.

Babbar Sakatariyar gudanarwar, ta tabbatarwa da ‘yan Fanshon da aka rike musu hakkokinsu cewa; da zarar kudi sun samu, za a biya su dukkkanin hakkokinsu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kasar Sin Da Indiya Sun Shiga Cikin Kasashe 10 Masu Saukaka Kasuwanci

Next Post

Shugaba Buhari Ya Gana Da ‘Yan Nijeriya Mazauna Rasha

RelatedPosts

Sarkin Musulmi

Fulani Ba ‘Yan Ta’adda Ba Ne –Sarkin Musulmi

by Abuja, Buhari, Fensho, PTAD, Shugaba
17 hours ago
0

Mai Alfarma Sarkin Musulmi, Muhammadu Sa’ad Abubakar III, ya ce...

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Abuja, Buhari, Fensho, PTAD, Shugaba
22 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Abuja, Buhari, Fensho, PTAD, Shugaba
22 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Next Post
Shugaba Buhari Ya Gana Da ‘Yan Nijeriya Mazauna Rasha

Shugaba Buhari Ya Gana Da ‘Yan Nijeriya Mazauna Rasha

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version