Abubakar M Tahir">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Jigawa Za Ta Tura Dalibai  Mata Koyo Aikin Likita A Kasar Waje

by Abubakar M Tahir
February 13, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Jigawa Za Ta Tura Dalibai  Mata Koyo Aikin Likita A Kasar Waje
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin jihar Jigawa karkashin jagoranci Muhammad Badaru Talamiz ta sanar da cewa zata tura zunzurutun yan mata yan kasa da shekara 23 kasar waje domin karantar likitanci.

Haka na kunshene cikin ganawar da sakataren hukumar lafiya na jihar Dr.Salisu Muazu yayi da yan jaridu a birnin Dutse.
Dakta Salisu Muazu ya bayyana cewa daliban mata wanda keda raayi zasu iya tura takardun karatunsu ofishinsa dake ministary din lafiyar jihar daliban su kasance yan kasa da shekara 23  kuma su kasance sun zami kiredit biyar ciki kwa akwai lissafi da turanci.
Ya bayyana cewa, dole ya zama yar asalin jihar jigawa kuma zaa fara karbar takardun daga  ranar 12 zuwa 18 ga wannan watan na fabareru. Zakuma ga gudanar da jarabawar daukan ranar 18 ga wata.
Ko a kwanakin baya jihar jigawa ta dauki daliban 60 maza ta turasu kasar  waje karantar likitanci.
Haka kuma shekaru hudu da suka gabata ta tura wasu daliban kasar chaina inda suna gab dawowa gida bayan zama kwararrun likitoci.

SendShareTweetShare
Previous Post

Kungiyar Manoma Dawa Ta Sha Alwashin Wadata Kasa Da Abinci – Muh’d Tahir

Next Post

Makarantun Islamiyya Sun Samu Tallafi A Katsina

RelatedPosts

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Abubakar M Tahir
1 hour ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Abubakar M Tahir
7 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Ma'adanai

Masu Hakar Ma’adinai Ba Su Da Alaka a‘Yan Ta’adda -Shugaba

by Abubakar M Tahir
7 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Shugaban kungiyar masu hakar ma'adinai ta  Nijeriya...

Next Post
Makarantun Islamiyya Sun Samu Tallafi A Katsina

Makarantun Islamiyya Sun Samu Tallafi A Katsina

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version