Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnatin Kano Ta Bukaci Alhazan Bana Su Zama Jakadu Nagari

by Muhammad
March 23, 2021
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Alhazan
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad,

Sakataren Gwamnatin Jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji ya bayyana bukatar da ake da ita ga Alhazan Jihar Kano da su zama jakadu na gari alokacin gudanar da aikin Hajji. usaman Allah Alhaji na wannan bayanibne alokacin kaddamar da bitar alhazai na wannan shekara, Wanda aka gudana a makarantar koyar da harshen larabci, wato SAS a birnin Kano.

Sakataren Gwamnatin Jihar Kano Wanda shi ne ya wakilci Gwamnan Jihar Kano, Dakat Abdullahi Umar Ganduje, OFR, (Khadimul Islam). Ya kara da cewa jama’ar Jihar Kano mutane be Masa lura da doka da oda, sannan kuma ga yakana, wannan tasa duk shekara Jihar Kano ta zakarar gwajin dafi, wacce ake kwaikwayo aduk wasu tsare tsaren aikin Hajji.

Haka Alhaji Usman Alhaji ya ja hankalin maniyyatan da su bada hadin kai da goyon baya, musamman batun Rigakafin annobar Korona, yace jama’ar Kano shaidane sun ga Gwamna Dakta Abdullahi Umar Ganduje tuni ya karbi tasa allurar agaban jama’a.

Shi ma Mai martaba Sarkin Kano Kuma Shugaban Majalisar Sarakunan Jihar Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, Allah Ya kara was sarki lafiya, ya bukaci mahajjata da zasu tafi saga Jihar Kano da cewa su Zama wakilai nagari musamman wajen kiyaye dokokin Hukumar Alhazan kasar Saudiyya domin samun gudanar da ingantancen aikin Hajji.

Daga cikin manyan mutane wadanda Allah ya nufe su da halartar wannan taro mai mahimmanci da dimbin tarihi. Akwai kwamishiniyar Mata da walwala, Dr Zahrau Umar Muhammad, tsohon Manajan Daraktan tashoshin jiragen ruwan Nujeriya, Alhaji Aminu Dabo, Shugaban karamar hukumar birni, Alhaji Fa’izu Alfindiki tare da sauran shuwagabannin kananan hukumomin Jihar Kano.

SendShareTweetShare
Previous Post

NDLEA Ta Gano Katafariyar Gonar Wiwi A Kano

Next Post

Ranar Ruwa Ta Duniya: Mazabar Kebbi Ta Arewa Sun Yi Alfahari Da Sanata Abdullahi

RelatedPosts

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by Muhammad
13 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gwamnatin jihar Zamfara ta tabbatar da rahotan...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by Sulaiman Ibrahim
2 weeks ago
0

Daga Abdullahi Muh’d, Kano Shugaban Gidauniyar ‘Charity’ mai rajin tallafa...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by Muhammad
3 weeks ago
0

Daga Zubairu M Lawal, A yayin da uwar jam'iyyar APC...

Next Post
Ruwa

Ranar Ruwa Ta Duniya: Mazabar Kebbi Ta Arewa Sun Yi Alfahari Da Sanata Abdullahi

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version