Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Gargadi Masu Yi Wa Harkar Ilimi Zagan-Kasa

by Muhammad
February 21, 2021
in LABARAI
1 min read
Abduljabbar
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Gwamanatin jihar Kano ta bayyana cewa, ba za ta amince da cigaba da yi wa bangaren ilimi zagon–kasa, kwamishinan ilimi, Muhammad Sanusi-Kiru, ya sanar da haka a takardar sanarwa day a raba wa manema labarai wanda jami’in wata labarai na kwamishina Aliyu Yusuy ya sanya wa hannu a garin Kano ranar Lahadi.

samndaads

Ya yi alkawarin hukunta duk wanda aka kama yana tallafa wa harkokij da za su kawo cikas da kokarom gwamnati na bunkasa harkar ilimi a jihar.

Sanarwa t ace, Kwamishina ya na bayani ne a taron rufe horaswa da aka shirya wa masu tuwa da tsaki akan ilimin mata da kuma kungiyar malamai da iyaye masu tafiyar da makarantu.

Kwamishina ya kuma shirin na AGILE na daya faga cikin tallafin Bankin Duniya don karfafa harkar ilimin mata kuma gwamnatin jihar ta kamala dukkan shirin ganin shirin ya fara aiki yadda ya kamata a jihar.

Ya kuma nuna jin dadinsa akan yadda kungiyar SBMC das aura masu tuwa da tsaki suka bayar da gudummawar sun a ganin an samju nasarar wannan shirin, ya kuma bukace su su cigab da kokarin an samu nadarar day a kamata a wannan fagen.

Shugaban shirn na AGILE na jihar Kano, Malam Ado Tafida-Zango, ya ce, an shirya tarin don karfafa masu ruwa da tsaki don samun nadara day a kamata

SendShareTweetShare
Previous Post

Aikin Layin  Dogo Kano Zuwa Maradi: Buhari Ya Cancanci Yabo -JIFATU

Next Post

Bambancin ‘Web Da Internet’

RelatedPosts

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

An Sako Daliban Da Aka Sace A Zamfara

by Muhammad
1 hour ago
0

Rahotanni daga jihar Zamfara sun tabbatar da cewa an ceto...

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

IITA Ta Fara Horas Da Matasa Sana`o`in Dogaro Da Kai A Zariya

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Nasiru Adamu Cibiyar kula da albarkatun aikin gona ta...

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

Garkuwa Da Dalibai: An Ceto Daliban Kagara, Ana Cigaba Da Neman Na Jangebe

by Sulaiman Ibrahim
2 days ago
0

Daga Muhammad Awwal Umar, Minna Da sanyin safiyar asabar din...

Next Post
Internet

Bambancin ‘Web Da Internet’

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version