Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home KASUWANCI

Gwamnatin Kano Ta Inganta Kamfanin Samar Da Takin Zamani

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in KASUWANCI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano

Bisa la’akari da daminar da ake ciki  mai girma Gwamna Ganduje ya tabbatar da  farfado da kamfanin gidan gona na KASCO  wanda ya yi fice ta fuskar samar da takin zamani mai inganci. Wannan jawabi ya fito ne daga bakin kwamishinan ma’aikatar gona na Jihar Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna a wata ganawa ta musamman da wakilinmu a Kano.

samndaads

Ya ce a matakin farko, mai girma Gwamna Ganduje ya turaw a wannan kamfani kudi Naira milyan dari biyar domin sayan sinadarin aikin samar da takin zamani, yanzu haka wannan kamfani  ya ci gaba da aiki inda ake sayar da takin kan farashi mai rahusa daga kan naira 5,500.

Haka nan, ya ce gwamnati ta bayar da tirela 484 na takin zamani ga kananan hukumomin jihar Kano 44, tare da cewa a wannan shekarar Gwamnan jihar ya bayar da umarnin yin sassauta farashin takin daga naira 5,500 zuwa 5,000.  Sai kuma tsarin da gwamnatin Kano ta yi don amfani manoman rani inda ta ba su rance mai saukin ruwa.

Ta bakin kwamishinan, “Ina tabbatar da cewa kasuwanni a wannan shekara za su tumbatsa da kayan abinci, wanda har sai mun sayar wa makwabtanmu a kasashen waje”.

A karshe, Dakta Nasiru Gawuna ya jaddada aniyar Gwamna Ganduje na ganin matasa kowa ya amfana da kyawawan tsare-tsaren wannan gwamnati.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnatin Bauchi Za Ta Taimaka Wa Mata Kan Sana’o’i

Next Post

Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Ta Saki Makin Da Take Neman

RelatedPosts

Sugar

Alakar Dake Tsakanin Sukari Ca Ciwon Suga

by Muhammad
3 weeks ago
0

Da yawa a yankin kasashen nahiyar Afirka ana ganin sukari...

A Na Cigaba Da Zaman Doya Da Man Ja Tsakanin Majalisa Da Shugaba Trump

Ba Da Mugun Nufi Shugaba Buhari Ya Garkame Iyakoki Ba – Ministar Kudi

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Ministar kudi da tsaretsare, Uwargida Zainab Ahmed Shamsuna, ta sanar...

Gwamnatin Tarraya Ta Kebe Biliyan N2.6 Don Aikin Tashar Mambilla A 2020

by Abdulaziz Kabir Muhammad
1 year ago
0

Sama da shekaru arba’in da suka shude kenan da bada...

Next Post

Jami’ar Umaru Musa Yar’adua Ta Saki Makin Da Take Neman

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version