Abdullahi Muhammad Sheka">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RIGAR 'YANCI

Gwamnatin Kano Ta Jadadda Aniyarta Na Kawar Da Wariyar Jinsi Da Tauye Hakkin Yara

by Abdullahi Muhammad Sheka
December 22, 2020
in RIGAR 'YANCI
2 min read
Abubakar Zakari
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Mashawarciya ta musamman kan Harkokin lafiya Dr. Fauziyya Buba Idris ce ta bayyana haka a ranar Lahadin data gabata alokacin tattakin Kungiyoyin da ofishinta ya shirya mai taken “Kawar da babbancin Jinsi da yaki da matsalar tauye Hakkin Yara.”

Tattakin da aka gudanar daga fadar Sarkin Kano aka wuce ta ofishin shugabar ma’aikatan Jihar Kano daganan aka wuce zuwa gidan Gwamnatin Jihar Kano.

samndaads

Dr. Fauziyya Buba tace wannan tattakin baiwa muhimmanci kadai ba, har ma da kasancewar an gudanar dashi alokacin da ake fatan samar tubali da zai taimaka wajen dorewar cigaban Jihar Kano.

Ta kara da cewa, taron nada alaka da kaucewa kowane irin salon cin zarafin Mata da Kananan Yara a Jihar Kano da ma Kasa bakidaya.

Gwamnan Jihar Kano wanda Kwamishiniyar Ma’aikatar Mata Dr. Zahra’u Muhammad ta wakilta tace, mai girma Gwamna na tabbatar da ganin  ya bada goyon baya ga masu ruwa da tsaki kan duk wani al’amari da zai taimaka wajen warware abubuwan dake damun al’umma abaya da kuma yanzu.

Mai martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero Wanda Dan Kadan Kano, Dr. Bashir Muhammad ya wakilta ya ce, dukkanin masarautun Kano biyar na kin jinin Batun wariyar jinsi da Kuma keta hakkukukuwan kananan yara.

Tattakin da aka gudanar acikin makon da ya gabata, ya samu halartar kungiyoyin kwararru,  wadanda suka hada da likitoci, Lauyoyi, Mata ‘yan Jaridu, kungiyoyin sa Kai, CSO’a, FBO’s, Mwan, FIDA, NAWOJ, masu bukata ta musamman, HILWA wadanda suka fito daga sassan daban daban na harkokin rayuwar al’umma. Kamar yadda jami’in yada labaran ofishin mashawarciyar na musamman Auwalu Musa Yola ya shaida wa LEADERSHIP A YAU.

SendShareTweetShare
Previous Post

Rasuwar Nda-Isaiah Rashi Ne Ga Duniyar ’Yan Jarida – Sakataren Masu Saida Jarida Na Kano 

Next Post

Gaskiyar Dalilan Buhari Na Bude Wasu Daga Cikin Iyakokin Nijeriya

RelatedPosts

Ingantaccen zabe

Aniyar Ganduje Ce Ta Haifar Da Ingantaccen Zabe A Kano – Yusif Ali

by Abdullahi Muhammad Sheka
8 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana cewa, kyakkyawar aniyar Gwamna...

Kaduna

Sojoji Sun Yi Wa ‘Yan Bindiga Kwanton Bauna A Kaduna

by Abdullahi Muhammad Sheka
8 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Sojojin da ke karkashin ‘Operation Thunder...

Farar Hula

Hankula Sun Tashi A Maiduguri Bayan Babbaka Sojan Da Ya Harbi Farar Hula Hudu

by Abdullahi Muhammad Sheka
8 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mutanen Maiduguri sun shiga tararrabi bayan...

Next Post
Iyakokin Nijeriya

Gaskiyar Dalilan Buhari Na Bude Wasu Daga Cikin Iyakokin Nijeriya

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version