Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Dokar Hana Goyo A Babur

by Tayo Adelaja
September 22, 2017
in RAHOTANNI
2 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Abdullahi Muhammad, Sheka

A cikin makon da ya gabata hukumomi a Jihar Kano suka kara jaddada dokar hana goyo a babur a fadin Jihar Kano, dokar da aka kafa tun a shekara ta 2013 lokacin Marigayi Sarkin Kano Alhaji Dakta Ado Bayero, bayan wani farmaki da aka kai wa tawagar sarkin a lokacin da ya halarci saukar karatun Alkur’ani a masallacin Murtala da ke Jihar Kano.

samndaads

Yanzu haka dai a iya cewa, kwanciyar hankali ya dawo a Jihar Kano, wanda hakan yasa masu ababen hawa ke amfani a wasu lokuta suna rage wa ‘yan uwa, iyalai da ma abokan arziki hanya a lokutan tafiye-tafiyensu. Amma kwatsam bayan jama’a hankali ya kwanta sai aka wayi gari da wata sanarwa da ke nuni da cewa an sabunta dokar da ta hana goyo akan babur a fadin Jihar Kano.

Sanarwa ta nuna duk wanda aka kama da goyo akwai tarar naira dubu goma, wannan sanarwa ta fama wa al’ummar Jihar Kano ciwon da tuni suka sa ran warkewarsa, domin wannan sanarwa sai ta nuna kamar ana shirin komawa gidan jiya ne.

Yayin taron, manema labarai sun gane wa idanunsu daruruwan baburan da hukumar ta damke, kuma kamar yadda aka tsegunta wa manema labarai duk wanda aka kama ana tilasta masa biyan tarar naira dubu goma matukar yana bukatar abin hawanasa ya dawo hannunsa.

SendShareTweetShare
Previous Post

Babban Labari: Karshen Tika-Tika-Tik! ‘Yan Biyafara ‘Yan Ta’adda Ne — Kotu

Next Post

Gwamnatin Nasarawa Za Hada Gwiwa Da Turai Kan Bunkasa Tattalin arziki

RelatedPosts

Ta’aziyar Rasuwar Sam Nda Isaiah

Sam Nda-Isaiah Ya Rasu Lokacin Da Ake Tsananin Bukatar Gudunmawarsa – Jami’ar Jos

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Shugabannin jami’ar Jos sun bayyana rashin jin dadinsu dangane da...

Kasuwar Mile 12

Kwamitin Da Shugaban Kasuwar Mile 12 Ya Nada Na Cigaba Da Jajanta Wa Manoman Arewacin Nijeriya

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Sabon kwamitin da Babban Shugaban kasuwar mile 12 Intanashinal market...

Sojoji Sun Farmaki Mahakar Ma’adanai A Zamfara, Sun Cafke ‘Yan Bindiga 150

Ranar Mazan Jiya: Babu Wani Abin Murna Ga Tabarabrewar Tsaro – Dattawa Ga Buhari

by Sulaiman Ibrahim
1 day ago
0

Dattawan Nijeriya a karkashin inuwar gamayyar kungiyar wato (COPANE), sun...

Next Post

Gwamnatin Nasarawa Za Hada Gwiwa Da Turai Kan Bunkasa Tattalin arziki

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version