Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kano Ta Lakaba Wa Kamfanin Shinkafa Zargin Ta’azzara Korona

by
2 years ago
in RAHOTANNI
1 min read
Gwamnatin Kano Ta Lakaba Wa Kamfanin Shinkafa Zargin Ta’azzara Korona
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Shugabancin kamfanin sarrafa shinkafa mai suna Tiamin Rice Limited a ranar Lahadi ya bayyana cewa, gwamnatin Kano ta umarce shi da ya kulle masana’antar tasa kan zargin gurbatacciyar iskar da kamfanin ke fitarwa, inda ta ce iskar ce ke ta’azzara rashin lafiyar masu fama da cutar Korona a jihar.

Ana iya tuna cewa, a jawabin da ya yi wa ’yan Nijeriya, Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya cire duk wasu kamfanoni da su ke sarrafa abinci daga dokar cigaba da gudanar da ayyukansu, domin a rage radadin cutar a kan ’yan kasa da kuma tabbatar da yalwar abincin.
A martaninsa kan umarnin rufewar, Mataimakin Babban Manajan kamfanin,
Aliyu Ibrahim, ya ce, zargin na gwamnatin ba shi da tushe, musamman ma duba da cewa nisan sama da kilomita 20 ne tsakanin kamfanin da cibiyar killace masu cutar Korona din da ke filin wasan kwallon kafa na Sani Abacha.
A wata sanarwa da ya fitar ranar Lahadi, Mataimakin Babban Manajan ya nuna cewa, akwai masana’antun sarrafa shinkafa kusan 30 da su ke aiki a jihar, inda ya yi mamakin dalilin da ya sanya kamfaninsa ne kawai ya tsone wa gwamnatin ido.
Ya bayyana cewa, shugabancin kamfanin ya samu takardar da gwamnatin ta aiko ne ta hannun Ma’aikatar Kula da Muhalli ta Jiha a ranar 18 ga Afrilu, 2020.
Ya ce, ”mun samu sakon matakin da gwamnati ta dauka ta mu rufe kamfaninmu ne a wata ‘Sanarwa ta Rufewa’ ran 18 ga Afrilu, 2020, inda ta kawo ma na.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Mun Kashe Mayakan Boko Haram 105 A Yobe – Sojoji

Next Post

Korona: Almajiran El-Zakzaky Sun Rabar Da Sinadarin Wanke Hannu A Bauchi

Labarai Masu Nasaba

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

Rikicin Ukraine Ya Haifar Da Karin Tsadar Kayan Abinci A Nijeriya —Rahoton NBS

by
5 hours ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

Cafke Wadanda Ake Zargi Da Kisan Deborah: Zanga-zanga Ta Barke A Sokoto

by Abba Ibrahim Wada
2 days ago
0

...

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

Za A Murkushe Ta’addanci A Nijeriya Kafin Karshen 2023 – Sojoji

by Sabo Ahmad
3 days ago
0

...

Next Post
Korona: Almajiran El-Zakzaky Sun Rabar Da Sinadarin Wanke Hannu A Bauchi

Korona: Almajiran El-Zakzaky Sun Rabar Da Sinadarin Wanke Hannu A Bauchi

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: