Sulaiman Ibrahim">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Rufe Masallacin Sheik Abduljabbar Kabara, Ta Hana Shi Wa’azi

by Sulaiman Ibrahim
February 4, 2021
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Kano Ta Rufe Masallacin Sheik Abduljabbar Kabara, Ta Hana Shi Wa’azi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Kano ta umarci Shiekh AbdulJabbar Nasiru Kabara da ya dakatar daga gabatar da duk wani nau’in wa’azi a fadin jihar, tare da umarnin rufe masallacinsa mai suna As-habul kahafi dake unguwar Sani Mai Nagge
Kwamishinan watsa labaran jihar ta Kano Muhammad Garba ne ya sanar da hakan a daren jiya Laraba, inda yace matakin ya soma aiki ne anan take.

yayin ganawa da manema labarai, kwamishinan yace umarnin kan Shiekh Abduljabbar ya zama dole, sakamakon rahotannin kalaman tunzura jama’a da rashin kan gado da fitaccen malamin ke yi, yayin gabatar da wa’azinsa.

samndaads
SendShareTweetShare
Previous Post

Da Dumidumin-sa : Kungiyar Lauyoyi Zata Kaurace Wa Zaman Kotutuka A Kebbi

Next Post

Sin Tana Cika Alkawarin Da Ta Dauka Na Tallafawa Shirin COVAX

RelatedPosts

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

Sulhu Da Masu Garkuwa: Gwamnatin Zamfara Ta Amso Mata Takwas Da ‘Ya’yansu

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Hussaini Yero, Gusau A shirin Gwamnatin Jihar Zamfara na...

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

Gwamnatin Zamfara Ta Amshi Tubabbun ’Yan Bindiga Uku

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya Gwamnan Jihar Zamfara, Bello Mohammed, Matawallen...

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

Mun Soke Katin Shaidar Zama Dan Karamar Hukuma Kumbotso Saboda Bakin Haure – Garban Kauye

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Kano Shugaban karamar Hukumar Kumbotso Alhaji...

Next Post
Sin Tana Cika Alkawarin Da Ta Dauka Na Tallafawa Shirin COVAX

Sin Tana Cika Alkawarin Da Ta Dauka Na Tallafawa Shirin COVAX

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version