Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Samu Tallafi Kan Karatun Mata

by Tayo Adelaja
September 18, 2017
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Mustapha Ibrahim , Kano

An bayyyana cewa ba a yadda waniKwamishina ko jami’in ilimi yayi amfani da kudin da aka bayar na tallafin ilimi ga‘yan mata ba.Wannan bayani ya fito ne daga bakin kwamishinan ilimi kimiya da fasaha kuma mataimakin gwamnanKano, farfesa Hafizu Abubakar a lokacin wani taro na kaddamar da bayar da tallafi ga yara mata marasa galihu domin su cigaba da Iliminsu, Taron wanda ya gudana a dakin taro na ‘Coranation’ dake gidan gwamnatin kano.

samndaads

Tallafin dai ya fitone daga kungiyoyin tallafin Ilimi na Majalisar Dinkin Duniya, domin a tallafawa yara masu rauni wurin samun ingantaccen ilimi, kuma adadin kudin da aka bai wa Nijeriya ya kai Naira miliyan 100.

Farfesa Hafizu Abubakar ya bayyana cewa wannan dudi an ba da su ne domin tallafawa yara mata don su samu Ilimi kamar yadda ya kamata, don haka ba a yadda ba, kuma ba a yafewa duk wani Kwamishina ko wani jami’in ilimi da yayi amfani dawannan kudi domin kansa ko da na shan lemon kwalba ne.

Haka kuma ya ce irin wadannan yara da zasu ci gajiyar wannan lamari zai yi tasiri sosai a rayuwarsu kuma za ayi amfani da wannan tallafine bisa sharadin da wadannan kungiyoyi suka bayar na bayar da litattafai da gyaran azuzuwa,domin kula dasu yadda yakamata dadai sauran abubuwa da zasu inganta ilimin mata marasa galihu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Zenith Bank Da Wasu Masana’antu 15, Sun Biya Harajin Naira Bilyan 99

Next Post

Babu Wata Hanya Da Zata Bunkasa Kasuwancin Dan Adam Fiye Da Ilimi —Umar Mijinyawa

RelatedPosts

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

Sakataren Lamurran Sirri Na Gwamnan Bauchi Ya Yi Murabus

by Daurawa Daurawa
1 hour ago
0

Daga Khalid Idris Doya Rahotonnin da suke fitowa daga fadar...

Tattabaru

Abin DaYa Sa Tattabarun Da Buhari Ya Saki Ba Su Tashi Ba – Adesina

by Muhammad
2 hours ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Mashawarci na Musamman ga Shugaban Kasa...

Hakimai

Gwamnan Jihar Zamfara Ta Dakatar Da Hakimai Saboda Kisan Fulani

by Muhammad
3 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya...

Next Post

Babu Wata Hanya Da Zata Bunkasa Kasuwancin Dan Adam Fiye Da Ilimi —Umar Mijinyawa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version