Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Katsina Ta Kafa Jami’an Tattara Bayanai Kan Harkokin Ilimi

by
1 year ago
in RIGAR 'YANCI
1 min read
Harkokin ilimi
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sagir Abubakar,

Yanzu haka jami’an tattara bayanan harkokin ilmi na jihar Katsina na samun horon sanin dabarun aiki.

Hukumar ilmin bai daya ta kasa hadin gwiwa da ta jihar Katsina suka shirya taron.

Labarai Masu Nasaba

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

Da yake buda taron shugaban hukumar ilmin bai daya daya samu wakiltar sakataren hukumar Alh. Isah Mohd Musa ya bayyana godia ga hukumar UBEC akan shirya taron.

Alhaji Lawal Buhari ya bayyana cewa gwamnatin jiha ta samar da na’u’ra mai kwakwalwa ga jami’an tare da horas dasu akan amfani da manhajar kobo collect don tattara bayanai.

Alhaji Lawal Buhari Daura shugaban hukumar ilmin bai daya ta jiha yace an bude adireshin yanar gizo a hukumomin ilmin na kananan hukumomi talatin da hudu na jiha Alhaji Lawal Buhari Daura.

Ya kuma bukaci mahalarta taron dasu maida hankali ta yadda zasu samu karin ilmi akan aikin su.

Da take jawabi jami’ar hukumar ilmin baidaya ta kasa a jihar Katsina Hajia Maryam Audi Kankara tace ana amfani da sahihan bayanai wajen inganta ilmi.

Shima da yake jawabi, jami’in kula da ingancin ilmi Umar Dauda yace taron horaswar nada nufin tabbatar da cewa bayanan da ake tattarawa na da sahihanci.

Ya kara da cewa taron zai baiwa mahukunta damar tattara bayanai da kuma dokar matakan da suka dace don bunkasa ilmi a kasa.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Dan Majalisa Ya Yi Kira Ga Iyayen Yara A Katsina

Next Post

Rashin Tallafi Ya Hana Sana’ar Kiwon Kaji A Kebbi – AYZ Annur 

Labarai Masu Nasaba

Zamfara

Gwamnatin Jihar Zamfara Ta Tabbatar Da Kama  Wasu Sojoji Masu Hulda Da ‘Yan Ta’adda

by
1 year ago
0

...

Kansila Mai Mataimaka 18 Ya Sadaukar Da Albashinsa Na Farko

by
1 year ago
0

...

APC

Sanata Al-Makura Ya Cancanci Rike Kujerar Shugabancin APC, Inji Gwamna Sule

by
1 year ago
0

...

Kebbi

Bagudu Ya Bukaci ’Yan Nijeriya Su Zama Masu Kishin Kasa A Shafukan Sada Zumunta

by
1 year ago
0

...

Next Post
Kaji

Rashin Tallafi Ya Hana Sana'ar Kiwon Kaji A Kebbi – AYZ Annur 

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: