Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home RAHOTANNI

Gwamnatin Kebbi Za Ta Raba Injinan Sussuka Ga Mata.

by Tayo Adelaja
September 14, 2017
in RAHOTANNI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Umar Faruk, Birnin-kebbi

Gwamnatin Jihar Kebbi za ta raba injinan sussuka gero da masara da dawa ga ƙungiyoyin mata da kuma  mata masu  aikin Sussukar gero,  masara da ka  dawa musamman a yankunan karkara.

Bayani na kumshe ne a wata sanarwa da sakataren watsa labarai na Gwamnan jihar Kebbi, Abubakar Mu’azu Dakingari da  ya sanya wa hannu, ya ce, Gwamna Abubakar Atiku Bagudu ya sanar da hakan ne yayin da yake tattauna wa da matan  da  ke sussuka a karkara ta hanyar sa ta zuwa garin Dolekaina da Tungar Sule da Fingilla da Kyangakwai, dukkansu a cikin karamar hukumar mulki ta  Dandi da ke jihar.

Bayan tattaunawar Gwamnan ya shawarce su da su kafa ƙungiyoyi mata na manoma don samun damar taimakon kudi domin inganta tattalin arzikinsu.

Daga nan Sanata Bagudu ya ziyarci garin Fingilla da Dandi, inda ya bukaci Fulani da  makiyaya su inganta zaman lafiya tsakaninsu, “fahimta da ƙauna ga juna tare da manoma a jihar don kauce wa rikici” in ji shi.

Daga bisani ya fada musu cewa, su rubuto  dukkan bukatunsu ta hanyar shugabannin su na gari wanda za su mika wa gwamnati domin daukan mataki.

SendShareTweetShare
Previous Post

Iska Mai Karfi Ta Yi Mummunar Barna A Bauci

Next Post

Asusun Bai Daya Ya Yi Tasiri A Jihar Sakkwato —Turakin Isa

RelatedPosts

Amin

Yadda Ta Kaya A Taron Tunawa Da Malam Aminu Kano Karo Na 19

by Muhammad
1 day ago
0

Mun Gamsu Da Yadda Aka Tsara Taron Kan Tsaro Da...

AKCOE

Mataimakin Shugaba Kwalejin AKCOE Ya Zama Jakadan Zaman Lafiya A Nijeriya

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Mustapha Ibrahim, Mataimakin Shugaban Kwalijin Ilimi ta Aminu Kano...

Allah

An Roki Al’umma Su Dogara Ga Allah  

by Muhammad
1 day ago
0

Daga Yusuf Abdullahi Yakasai, Alhaji Bello Otunba wanda yake daya...

Next Post

Asusun Bai Daya Ya Yi Tasiri A Jihar Sakkwato —Turakin Isa

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version