Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Kwara Ta Tabbatar Da ‘Yancin Sa Hijabi A Makarantu

by
4 months ago
in LABARAI
1 min read
Gwamnatin Kwara Ta Tabbatar Da ‘Yancin Sa Hijabi A Makarantu
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Daga Sulaiman Ibrahim,

Gwamnatin jihar Kwara ta ce ‘yan mata musulmi da ke son shiga makarantun gwamnati a kowane fanni na makarantun gwamnati suna da ‘yancin sanya hijabi zuwa makaranta.

Kwamishiniyar ilimi da ci gaban bil Adama ta jihar Hajia Sa’adatu Modibbo Kawu ce ta bayyana hakan a lokacin wani taron zaman lafiya da masu ruwa da tsaki na musulmi da kirista a garin Ijagbo dake karamar hukumar Oyun ta jihar.

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Don haka ta yi kira ga shugabannin Musulmi da Kirista da su hada kai don habbaka zaman lafiya a jihar.

Ta yi gargadin cewa duk wanda aka samu yana kokarin kawo cikas ga zaman lafiya a tsakanin al’ummar jihar zai fuskanci fushin doka.

Taron ya samu halartar sakatariyar dindindin, Misis Mary Adeosun; shugaban hukumar hidimar koyarwa, Alhaji Taoheed Bello; shugabannin hukumar kula da ayyukan koyarwa; shugaban kungiyar shugabannin makarantun sakandire ta Nijeriya (ANCOPSS), Alhaji Toyin Abdullahi; da shugaban kungiyar malamai ta Nijeriya (NUT), Alh Umar Abdullahi.

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

An Fitar Da Sunayen Mutane Mafi Arziki A Afirka A 2022

Next Post

An Yi Bita Ta Uku Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

Labarai Masu Nasaba

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

Zargin Sauyin Sheka Yasa Majalisar Dokokin Kano Ta Dage Zamanta Na Ranar Litinin

by
15 hours ago
0

...

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

Deborah: Kungiyar Gwamnonin Arewa Ta Bukaci A Zauna Lafiya

by
18 hours ago
0

...

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

Ganduje Ya Umurci Bala Ya Kula Da Ofishin Shugaban Ma’aikata Fadar Gwamnatin Kano

by
23 hours ago
0

...

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

Deborah: Matasan Musulmai Ba Su Kona Min Gidana Ba —Bishop Kukah

by Abubakar Abba
1 day ago
0

...

Next Post
An Yi Bita Ta Uku Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

An Yi Bita Ta Uku Na Liyafar Bikin Bazara Na 2022

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: