Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Nasarawa Ta Yi Alkawarin Kare Gandun Dajin Jihar

by Muhammad
February 20, 2021
in LABARAI
1 min read
Gandun Daji
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Bello Hamza,

Gwamnatin jihar Nasarawa ta gargadi masu sare itatuwa da kuma makiyaya da cewa kada su mamaye gandun dajin jihar da kuma wuraren bude ido na Farin Ruwa da ke jihar.

Kwamishinan al’adu da yawon bude ido, Mr Dogo Shammah, ya yi wannan gargadin a ranar juma’a a yayin da ya ziyarci wurin yawon bude na Farin Ruwa da ke karamar hukumar Wamba.

Kwamishina Shammah ya kai ziyarar ne tare da Mr Musa Abubakar, kwamishinan muhalli da albarkatun kasa.

Ya kuma bayyana cewa, kare gandun dajin na daga cikin manufofin gwamnan jihar Injiniya Abdullahi Sule na samar wa jihar wasu hanyoyin samar da kudin shiga don yi wa al’umma aiki.

SendShareTweetShare
Previous Post

An Gurfanar Da Mutum Biyu Kan Damfarar Naira Milyan1.5

Next Post

FRSC Ta Bayyana Mallakar Lasisin Tuki Ba Sai Masu Mota Ba

RelatedPosts

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

An Yi Wa Mukarraban Buhari Rigakafin Cutar Korona

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

  Shugaban ma’aikatan fadar shugaban kasa, Farfesa Ibrahim Gambari, ayau...

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

Farashin Gangar Danyen Man Fetur Ya Kai Dalla 71.28

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim A karon farko a 2021, farashin mai...

Naira

Naira Na Shirin Sake Faduwa Warwas – FMDQ

by Muhammad
11 hours ago
0

Za Ta Iya Kai Wa Dala 500 Cikin Mako Mai...

Next Post
Lasisin

FRSC Ta Bayyana Mallakar Lasisin Tuki Ba Sai Masu Mota Ba

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version