Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Nasarawa Za Ta Dauki Mataki Kan Tsaftar Muhalli

by
2 years ago
in LABARAI
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Gwamnatin jihar Nasarawa za ta dauki matakin ba sani ba sabo kan masu bijirewa dokar shara da ake gudanarwa duk karshen wata.

Da ya ke jawabi ga manema labarai, Kwamishinan Ma’aikatan tsaftar muhalli da tsare – tsare na jihar Alhaji Musa Ibrahim, ya ce; Gwamnati ta tsayar da ranakun Asabar din karshen wata a matsayin ranar tsaftar muhali. Amma abin bakin ciki sai ka tarar da wasu suna karya doka suna fitowa sana’arsu ba tare da sun gudanar da share gidajen su ba.

Ya ce; tsafta tana da mahimmanci ga rayuwar al’umma saboda duk wasu cututtuka ana samun su ne daga kazanta.

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

Yanzu cututtuka suna dada  karuwa, ga cutar zazzabin cizon sauro ga na zazzabin Lassa wanda ake samu daga Bera da sauransu.

Idan mutane ba su tsaftace muhallin su ba me zai hana sauro su addabi gidaje da dakunan  kwana. Hakama Beraye za su samu guraren yawo suna neman abinci hakan zai sanya su shigo inda ake ajiyar abinci suna tsoma baki.

Ya kara da cewa ; Masu ababen hawa kamar ‘yan kabu -kabu da masu tukin mota su kasance masu kiyayewa su bi doka.
“Domin yanzun mun hada karfi da karfe da kowane bangare na jami’an tsaro da ma Shugabannin al’umma da na ‘yan kasuwa da na Direbobi da na ‘yan Achaba. Mu na aiki tare duk wanda aka kama ya saba doka akwai kotun tafi da gidan ka da za a hukunta shi.”

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

A Nijeriya Zazzabin Maleriya Ya Fi Barna A Duniya – WHO

Next Post

A Na Gobara Sau 21 A Legas Duk Kwana Biyu

Labarai Masu Nasaba

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

‘Yan Arewa Masu Kai Abinci Yankin Inyamurai Su Dakatar Saboda Kisa –Matasan Arewa A Kudu

by
3 hours ago
0

...

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

EFCC Ta Bankado Gidaje 17 A Nijeriya Da Kasashen Waje Na Akanta Janar

by
15 hours ago
0

...

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

Ana Kokarin Siffanta Kungiyar Dattawan Arewa A Matsayin Mai Zuga ‘Yan Tawaye A Nijeriya – Dr. Hakeem

by Abdulrazaq Yahuza Jere
24 hours ago
0

...

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

Masarautar Zazzau Ta Mayar Da Martani Kan Zargin Jama’atu Na Kai Karar Sarkinta

by Abubakar Abba
2 days ago
0

...

Next Post
An Bukaci Samar Da Cibiyoyin Kashe Gobara A Fadin Kasar Nan

A Na Gobara Sau 21 A Legas Duk Kwana Biyu

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: