Leadership News Hausa
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership News Hausa
No Result
View All Result

Gwamnatin Neja Ta Mutunta Umurnin Majalisa Kan Wa’adin Kananan Hukumomi –ADP

by
4 years ago
in SIYASA
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram
ADVERTISEMENT

Jam’iyyar ADP reshen jihar Neja ta jajanta ma ‘yan kasuwar garin Bida da iftila’in gobara ya kai su ga hasarar dukiya mai dinbin yawa. Shugaban jam’iyar Tanimu Sarki Kwamba ne ya bayyana hakan ga manema labarai a sakatariyar jam’iyar da ke Minna.

Tanimu Kwamba ya cigaba da cewar yana jajantawa al’ummar jihar Neja na rashin sanin inda gwamnatin jiha ta kai naira biliyan dari hudu da tamanin da ta karba daga hannun gwamnatin tarayya da sunan tallafi ga jihar dan biyan hakkokan ma’aikata da ayyukan raya kasa wanda zuwa yanzu ba wanda zai bayar da labarin inda kudaden suke.

Jam’iyyar ta ADP tace akwai bukatar gwamnatin jiha tai bayanin dalilin dakatar da ciyar da dalibai da aka faro duk da makuddan kudaden da aka ware dan yin aikin.

Labarai Masu Nasaba

2023: Nijeriya Na Bukatar Jajurtaccen Shugaba Wanda Zai Hada Kan Kasa —Saraki

2023: Duk Dan Takarar Da PDP Ta Tsayar Zai Samu Goyan Bayana —Bala Kauran Bauchi

Tanimu Kwamba ya jawo hankalin gwamnatin jiha kan daraja dokar majalisar dokokin jiha akan wa’adin shugabannin kananan hukumomi. Mun san majalisa tayi doka na cikar wa’adin shekarun ‘yan majalisar amma har yanzu mun kasa ji daga ita gwamnatin, a kullun ina ziyartar hukumar zabe koda mun yi tuntube da jadawalin zaben kananan hukumomi wanda yanzu haka mun shirya mai, muna bukatar an sanya lokaci dan mu ma mu gwada sa’ar mu.

Shugaban ya jawo hankalin ‘yayan jam’iyyar da su kara zage damtse nasarar da suke gani ba ta shi ba ce ta jam’iyya ce gaba daya, dan haka ADP a shirye take dan kai al’ummar jihar nan gaci.

 

Like this:

Like Loading...
SendShareTweetShare
Previous Post

Hukumar Zaben Jihar Akwa Ibom Ta Yi Gargadi A Kan Yin Ragistan Zabe Fiye Da Daya

Next Post

An Kammala Taron ECOWAS Kan Zaman Lafiyar Kasashen Afirka A Bauchi

Labarai Masu Nasaba

2023: Nijeriya Na Bukatar Jajurtaccen Shugaba Wanda Zai Hada Kan Kasa —Saraki

2023: Nijeriya Na Bukatar Jajurtaccen Shugaba Wanda Zai Hada Kan Kasa —Saraki

by Umar Faruk
59 mins ago
0

...

Shirin Rage Kaifin Talauci A Bauchi Ya Fara Haifar Da Da Mai Ido – Gwamna Bala

2023: Duk Dan Takarar Da PDP Ta Tsayar Zai Samu Goyan Bayana —Bala Kauran Bauchi

by
2 hours ago
0

...

Kano Ta Tsakiya: Ni Na Sa Kaina Sayen Fom Ba Ganduje Ba —Sanata Lado

Kano Ta Tsakiya: Ni Na Sa Kaina Sayen Fom Ba Ganduje Ba —Sanata Lado

by Abdulrazaq Yahuza Jere
6 hours ago
0

...

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

2023: Ganduje Ya Farauto Ciyaman 1 Da Dan Majalisar Da Suka Koma NNPP Zuwa APC

by Leadership Hausa
11 hours ago
0

...

Next Post

An Kammala Taron ECOWAS Kan Zaman Lafiyar Kasashen Afirka A Bauchi

Leave Comment

Domin bayar da talla ko neman ƙarin bayani a tuntuɓe mu a: +2348039216372

  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us | English Edition | Fashion Magazine | Business News

© 2022 Leadership Media Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2022 Leadership Media Group .

Go to mobile version
%d bloggers like this: