Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Neja Ta Sanar Da Sako Fasinjojin Motar Hukumar NSTA

by Muhammad
February 22, 2021
in LABARAI
1 min read
NSTA
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Daga Muhammad Awwal Umar,

A yammacin Lahadin nan Gwamnatin Jihar Neja ta bayar da sanarwar sako fasinjojin motar sufuri ta hukumar NSTA mallakin gwamnatin jihar.

Bayanin hakan na kunshe ne a wata takardar sanarwa da jami’ar yada labaran gwamnan jihar, Mary Noel Berje, ta sanya wa hannu.

Jami’ar ta wara da cewa, dangane da daliban kwalejin kimiyya mallakin gwamnati dake Kagara da ma’aikatan kwalejin da iyalansu kuwa, ana kan tattaunawa da maharan, wadanda su ma za su fito nan bada jimawa ba.

Akalla fasinjoji 40 ne aka yi garkuwa da su a lokacin da maharan suka kai hari ga motar a kauyen Kundu  dake cikin karamar hukumar Rafi ta jihar Neja inda aka kubutar da mutum 10 a karshen makon jiya.

Kokarin jin ta bakin wasu daga cikin makusantan mutanen da aka yi garkuwan da su ya ci tura, haka zuwa yanzu ba wani jami’in gwamnati da yace uffan bayan jami’ar yada labaran gwamnan. Rahotanni dai sun tabbatar da cewar an karbo wadanda aka yi garkuwan da su a wani kauyen da aka sakaya sunansa cikin karamar hukumar Munya ta jihar Neja.

SendShareTweetShare
Previous Post

Tsaro: Yadda Al’ummomi Suka Soma Tunkarar Masu Garkuwa

Next Post

Yadda Rikicin Billiri Kan Zaben Sabon Sarki Ya Ta’azzara

RelatedPosts

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

An Yi Wa Buhari Da Osinbajo Allurar Rigakafin Korona

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

Daga Sulaiman Ibrahim An yi wa Shugaba Muhammadu Buhari da...

Mukabalar

Kotu Ta Dakatar Da Yin Mukabalar Sheikh Abduljabbar Da Malaman Kano.

by Muhammad
9 hours ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, Wata kotu a Jihar Kano ta...

Ma'adanai

Masu Hakar Ma’adinai Ba Su Da Alaka a‘Yan Ta’adda -Shugaba

by Muhammad
10 hours ago
0

Daga Idris Aliyu Daudawa, Shugaban kungiyar masu hakar ma'adinai ta  Nijeriya...

Next Post
Billiri

Yadda Rikicin Billiri Kan Zaben Sabon Sarki Ya Ta’azzara

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version