Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
ADVERTISEMENT
Home KASASHEN WAJE

Gwamnatin Spain Ta Kwace Ikon Lura Da Tsaron Yankin Catalonia

by Tayo Adelaja
September 25, 2017
in KASASHEN WAJE
1 min read
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Spain ta dauki matakin maida ilahirin ayyukan ‘yan sandan yankin Catalonia karkashinta, domin hana gudanar da zaben raba gardamar da gwamnatin yankin ke kokarin gudanarwa, a ranar 1 ga Oktoba mai zuwa.

A halin yanzu Diego Perez gwamnatin Spain ta nada a matsayin shugaban rundunar ‘yan sandan yankin na Catalonia, matakin da gwamnatin yankin ta ce ba za ta amince da shi ba, domin kuwa karara hakan kutse ne bisa tafiyar da al’amuranta.

An dai sake tura dubban jami’an ‘yan sanda zuwa yankin, tun bayan da kotun kolin kasar ta Spain ta yanke hukuncin haramta kada kuri’ar raba gardamar, bisa neman ballewar yankin na Catalonia.

Sai dai bisa dukkan alamu har yanzu shugabannin yankin na kan bakansu duk da kamen da dama daga cikinsu da ‘yan sandan Spain su ka yi a makon da ya gabata.

SendShareTweetShare
Previous Post

BABBA DA JAKA

Next Post

Za Mu Ci Gaba Da Kera Makamai Ba Tare Da Fargaba Ba — Iran

RelatedPosts

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

Mijin Sarauniya Elizabeth Ta Ingila Ya Mutu

by Muhammad
5 days ago
0

Rahotanni daga Fadar Buckingham ta kasar Ingila sun tabbatar da...

Nijer

Matan Nijer Sun Dage Kan ‘Yancinsu Bayan Kotu Ta Sako Wasu Shugabanninsu

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Hukumomi a jamhuriyar Nijer sun sako...

Magufuli

Muhimman Abubuwa Goma Game Da Tsohon Shugaban Tanzaniya John Magufuli

by Muhammad
4 weeks ago
0

Daga Rabiu Ali Indabawa, Al'ummar kasar Tanzania suna zaman makokin...

Next Post

Za Mu Ci Gaba Da Kera Makamai Ba Tare Da Fargaba Ba — Iran

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version