Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home LABARAI

Gwamnatin Tarayya Ta Amince A Bude Makarantu

by Muhammad
January 14, 2021
in LABARAI
1 min read
Cigaba Da Kulle Makarantu:  Abin Da Ya Sa Kwamishinonin Jihohi Suka Goyi Bayan Gwamnati
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Babban Sakatare a Ma’aikatar Ilimi na Tarayya ya sanar da cewa Gwamnatin Tarayya ta amince da a sake komawa makarantu a ranar 18 ga Junairu bayan cimma yarjejeniya da Gwamnoni, Kwamishinoni da sauran masu ruwa da tsaki.

An cimma matsayar ne a wata ganawa tsakanin Ministan Ilimi, Malam Adamu Adamu da Kwamishinonin Ilimi a Abuja.

samndaads

Babban Sakatare a Ma’aikatar Ilimi ta Tarayya, Arc. Sonny Echono, wanda ya tabbatar da hakan ya ce:

“Mun tattauna sosai tare da gwamnonin jihohi, masu makarantu, kungiyoyin kwadago da na ma’aikata da wakilan daliban. Kuma yarjejeniya ita ce cewa ya kamata mu sake buɗe duk makarantu.

SendShareTweetShare
Previous Post

Ababen More Rayuwa Da Sin Ta Gina Za Su Ingiza Ci Gaban Tattalin Arzikin Gabashin Afrika A 2021

Next Post

Batun Yawaitar Haduran Ababen Hawa A Nijeriya (I)

RelatedPosts

Zaben Dan Majalisa

Za A yi Zaɓen Gwamnan Anambara Ranar 6 Ga Nuwamba – INEC

by Sulaiman Ibrahim
4 hours ago
0

HUKUMAR Zaɓe ta Ƙasa (INEC) ta bayyana cewa a ranar...

Ogun

Fashewar Tankar Mai Ya Ci Rayuwar Mutum Uku Da Jittaka Shida A Ogun

by Muhammad
11 hours ago
0

Daga Khalid Idris Doya, A ranar Talata ne mutum uku...

Bafarawa

’Yan Nijeriya Sun Fi So A Magance Rashin Tsaro Fiye Da Korona, Cewar Bafarawa

by Muhammad
11 hours ago
0

A Juya Kuɗin Rigakafin Cutar Naira Biliyan 400 Zuwa Tsaro...

Next Post
Ababen Hawa

Batun Yawaitar Haduran Ababen Hawa A Nijeriya (I)

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

Leadership Epaper
ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version