Khalid Idris Doya">
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
No Result
View All Result
Leadership Hausa Newspapers
No Result
View All Result
Home RAHOTANNI

Gwamnatin Tarayya Ta Dukufa Wajen Gina Manyan Titina Masu Nisan Kilomita 13,000

Ta Na Bukatar Tiriliyan 1.5 Wajen Aikin A Shekaru Uku

by Khalid Idris Doya
November 25, 2020
in RAHOTANNI
1 min read
Gwamnatin Tarayya
WhatsAppShare on FacebookShare on TwitterShare on Telegram

Gwamnatin Tarayyar Nijeriya ta shaida cewa, ta na aiki tukuru wajen gina manyan hanyoyi masu tsawon kilomita 13,000km a sassan kasar nan da za su lakume a kalla biliyan 500 kowace shekara na tsawon shekaru uku da ake son samar da manyan hanyoyi masu nisan kilomita 35,000 a manyan hanyoyin gwamnatin tarayya.

Ministan Ayyuka da Gidaje, Babatunde Raji Fashola ya lura kan cewa da gwamnatocin baya sun maida hankali wajen gina manyan hanyoyi a sassan kasar nan kamar yadda gwamnatin shugaba Buhari ta sanya a gaba da tunin an kammala gina manyan hanyoyi da dama a fadin kasar nan.

samndaads

Ya na fadin hakan ne a lokacin da ke ganawa da ‘yan jarida, ya ce sun gaji hanyoyi da dama da ba a kammala aikinsu ba, wanda tunin suka amince da karawa.

“Wasu daga cikin hanyoyin nan an fara aikinsu tun 2007, wasu da dama kuma a 2006, a ma lokacin da gwamnatin ke da hanyoyin samun kudaden shiga, ya dace tun kafin zuwanmu gwamnati wadannan hanyoyin a samu an kammala su. Har ma wadanda jihohi suka yi an ki biyansu kudadensu, dun an bar mana.”

Fashola ya ce gwamnatinsu tana gudanar da nagartattun hanyoyi ne masu kwargo da za a jima ana amfanuwa da su shekaru aru-aru ba wai aiwatar da hanyoyi jika-na-yika ba.

SendShareTweetShare
Previous Post

Gwamnan Gombe Ya Yi Alhinin Rasuwar Lauyan APC, Rotimi Williams

Next Post

Jirgin Tallafin Gidauniyar Samzuga Ya Sauka A Kano 

RelatedPosts

Makiyaya Ondo

Korar Makiyaya A Ondo: Cikakken Rahoton Yadda Ta Kaya Taron Gwamnoni Da Shugabannin Fulani

by Khalid Idris Doya
1 day ago
0

Daga Khalid Idris Doya, Gwamnonin Nijeriya sun kira taron gaggawa...

Kasafin 2021

Hotunan Sabbin Shugabannin Rundunonin Tsaro

by Khalid Idris Doya
2 days ago
0

Major-Gen. Leo Irabor, Chief of Defence...

Garban

Garban Kauye Farawa Ne Allurar Dinke Barakar Kumbotso – Muslihu Yusuf Ali

by Khalid Idris Doya
3 days ago
0

Daga Abdullahi Muhammad Sheka, An bayyana zaben Sabon shugaban Karamar...

Next Post
Gidauniyar Samzuga

Jirgin Tallafin Gidauniyar Samzuga Ya Sauka A Kano 

Domin sanya talla ko karin bayani a tuntube wannan numbar +2348126152609.

ADVERTISEMENT
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU
Advertise with us

© 2020 Leadership Group .

No Result
View All Result
  • LABARAI
  • WASANNI
  • RAHOTANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • ADABI
  • RA’AYINMU
  • TATTAUNAWA
  • BIDIYO
  • MAKALAR YAU

© 2020 Leadership Group .

Go to mobile version